Muhammad Malumfashi
19805 articles published since 15 Yun 2016
19805 articles published since 15 Yun 2016
‘Yan Kaduna ta Kudu sun kawo shawarar wanda za a ba Minista. Ana so Abdulmalik Durunguwa ya zama Minista yadda aka samu Isiah Balat da Nenedi Usman daga Kudana.
Dr. Usman Bugaje ya gabatar da takarda da ya nuna kuskuren shiga yaki da kasar Nijar. Masanin tarihin ya soki garajen da kungiyar ECOWAS ta yi na yin barazana.
Shugaban Najeriyan ya nuna gwamnatin kasar ta na neman hanyar da za a rage facaka. Bola Tinubu ya fitar da wannan umarni ta bakin hadiminsa jiya, Ajuri Ngelale
Mun tattaro sunayen fitattun mutanen da saki ya jawo masu asarar daloli. Daga ciki akwai Jeff Bezos wanda rabuwarsa da MacKenzie Scott ta jawo ta mallaki $30bn.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatar da jawabi mai ban sha’awa a gaban lauyoyi 16, 190 ya ce ana tattara 90% na arzikinmu wajen biyan bashin da aka ci a baya.
Femi Gbajabiamila ya sanar da ma’aikatar man fetur cewa an kai maganar binciken NUPRC zuwa ofishin AGF, an hana kwamiti yin binciken kudi a hukumar ta fetur.
Farfesa Bem Angwe ya fitar da sanarwa na musamman cewa ya hakura jam’iyyar NNPP. Mummunan sabani ya jawo babban jagora a NNPP ya fice daga jam’iyyar kayan dadi.
Bola Tinubu bai bukatar ya nemi kyautar fili daga wajen babban ministan Abuja. Nyesom Wike ya shiga ofis a makon da ya gabata, ya kama shirin aiki babu wasa.
Salihu Tanko Yakasai ya ce Gwamnan Kano ya ki yin iya abin da zai yi a lokacin da ake shari'a da APC a kotun zabe. Sai kuma ga shi yanzu an buge da addu'o'i.
Muhammad Malumfashi
Samu kari