Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Kamfanin dillancin labaru, NAN, ta ruwaito Alkalin Kotun Hassan Ahmad ne ya bada wannan umarni bayan sauraron laifuka guda uku da ake tuhumar Sultan, mazaunin Ja’oji, da suka hada da sojan gona, cin amana, da kuma bata suna.
A yayin taron gwamna El-Rufai ya bayyana cewar gwamnatin jihar zata samar da ruwan famfo, wutar lantarki da kuma tsaro a unguwannin da ake gina gidajen, sa’annan ya bukaci jama’an unguwannin dasu baiwa kamfanonin hadin kai don ayi
A hanyarsu ta zuwa Kampanin Doka ne suka tarar da jami’an Sojojin Najeriya, tare da wasu matasan garin Dokan inda suka yi artabu da yan bindigan, tare da karkashesu da dama kamar kiyashi, yayin da sauran suka tsere da raunuka daba
Wani direba Mista Nurudeen Babalola, ya yi karar mai dakin sa Fatima Babalola har gaban kotun al'adu ta Oja-Oba dake babban birnin Ibadan na jihar Oyo, inda yake neman kotun ta salwantar da auren su a sakamakon keta ma sa haddi.
Matasan sun lakadawa barawon waya dukan tsiya a jihar Nasarawa sannan suka banka mu shi wuta ya kone kurmus Wannan mumunar al’amari ya faru ne a ranar Litinin a garin Mararaba Gurku dake jihar Nasarawa dake kusa da Abuja.
Daya daga cikin yan matan Dapchin da Boko Haram suka saki a yau Talata, 21 ga watan maris 2018 ta ce kawayennsu 5 sun rasa rayukansu ne saboda cinkoso cikin motan da aka daurasu lokacin da akayi garkuwa da su.
A wani sabon rahoto da hukumar JAMB ta fitar a ranar da ta gabata ya bayyana cewa, hukumar ta rike sakamako 111, 981 na jarrabawar wasu dalibai menama shiga jami'o'i a sanadiyar shakku da kuma tantama da sai ta tsananta bincike.
Kamfanin NNPC ta ce, ta shirya haka rijioyiyin mai da iskan gas guda hudu a tafkin Gongola a cikin shekara 2018 NNPC ta ce za fara haka rijiyoyin ne a Gongola yayin da take jiran zaman lafiya ya dawo yankin Tafkin Chad.
Wani mataimaki ga Saiful Islam mai suna Aiman Abu Ras, ya bayyana cewar, dan marigayin na cikin kasar Libiya cikin koshin lafiya tare da bayar da tabbacin cewar zai tsaya takarar shugabancin kasa a zaben kasar da za a gudanar nan
Mudathir Ishaq
Samu kari