Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Wani bincike ya bayyana cewar a yanzu haka shugaban kasa Muhammadu Buhari na jiran ranar 29 ga watan Mayun shekarar 2019 ne kawai domin a rantsar da shi a karo na biyu, don kuwa dukkanin alkalumma sun tabbatar da yaci zabe y agama
Wannan shine karo na farko a tarihin kasar Saudiyya da aka tabo gayyato makidin zamani domin kawai a sha kida a cashe da rawa. Shafin Arabian Business dake yanar gizo ya wallafa cewar gidan sarautar Saudiyya ya bayar da sanarwar g
Shahararriyar jarumar nan kuma tsohuwar fuska a masana'antar shirya fina-finai ta Kannywood watau Aina'u Ade ta bayyana cewa kawo yanzu dai ba ta da wani tsayayye dake neman ta da aure don haka har yanzu ba ta tsaida lokacin auren
Babbar kungiyar nan ta addinin Islama a Najeriya ta Jama’atu Nasril Islam, karkashin jagorancin Sarkin musulmi Alhaji Sa'ad Abubakar III ya bukaci shugaba Muhammadu Buhari da ya farfado daga doguwar sumar da yayi domin ya cigaba
Sai dai yan matan sun tabbatar da cewar barayin sun yi musu fyade, bayan nan suka lakada musun dan banzan duka, sa’annan suka jefa cikin wani ramu, inda a nan suka kwana. Daga karshe suka nemi a biyasu kudin fansa naira miliyan 1.
A yayin da majalisar wakilai ta dakatar da zamanta na ranar yau Talata domin jimamin rasuwar marigayi Sanata Ali Wakil, wani dan majalisar Mista Muhammad Sani Abdu ya bayyana yadda ajali ya katse hanzarin babban aminin sa.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito shugaban wadannan gagararrun yan fashin, jami’in dansanda ne mai mukamin Sajan, Sajan Danjuma Sani, kuma an kama su ne bayan sun afka wani gidan baki mallakin mataimakin gwamnan jihar jigawa.
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewar, mamba a majalisar, Labaran Madari, ne ya gabatar da kudirin gaban majalisar. Madari ya shaidawa 'yan majalisar cewar yin gyara ga dokar zai ragewa gwamnati kashe kudi a ba
Hakazalika, suma yan majalisun dake wakiltar Kafur da Dutsanma, Garba Useini da Bishir Mamman, sun tabbatar da bullar wannan annoba, sai dai sun ce basu da alkalumman dake nuna adadin mutanen da annobar ta hallaka.
Mudathir Ishaq
Samu kari