Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A ranar Lahadin da ta gabata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da tawagar sa suka shilla birnin Lome na kasar Togo domin halartar muhimman taruka biyu da suka shafi kungiyar kasashen Afirka ta Yamma watau kungiyar ECOWAS.
Wannan rikici ya faru ne a ranar Talata, a wnai gidan abinci yayin da guda ta fado cikin dakin abincin bayan ta samu labarin saurayinsu guda da dayar yar majalisa, anan ne fa kowannensu ya fara ikirarin wannan saurayi nasa ne.
Wata budurwa mai suna Adaugona Esu yar kimanin shekaru 21 ta fada hannun 'yan sanda a dalilin turo saurayinta data yi taga saman bene mai hawa biyu saboda ya nemi ya duba wayar ta. Lamarin ya afkune a ranar 13 ga watan Yuli a...
Da sanadin shafin jaridar The Punch mun samu rahoton cewa hukumar 'yan sanda reshen jihar Neja ta daƙume wani ɗan acaɓa God'stime Okone, bisa laifin yiwa wata yarinya 'yar shekara 11 fyaɗe a yankin karamar hukumar Gurara ta jihar.
Omokri ya rubuta a shafinsa na Tiwita cewa tsoron kamun da hukumar EFCC za ta yiwa Bola Ahmed Tinubu ba zai taba barinsa ya fice daga Jam'iyyar ba. Haka zalika shi ma Adams Oshiomhole abin da ya ke tsoro kenan.
Shugaba Muhammadu Buhari ya sauka babban filin jirgin saman Nnamdi Azikwe da ke birnin tarayya Abuja bayan halartan taron ECOWAS/ECCAS a birnin Lome, kasar Togo. Rahoto daga NTA ya nuna cewa Shugaba Buhari ya dawo da safen nan.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Kaakakin Yansandan jihar, SP Muhammad Shehu ya bayyana cewa Yansanda sun samu nasara a yayin wannan musayar wuta da aka yi, har ma suka kwato mutane 9 da yan bindigar suka yi garkuwa dasu.
Sani ya cigaba da yin kira ga duk ma mahassa ko bakin ciki da kuma haddasa rikici don bata masa suna saboda matsayin da Allah ya bashi ko kuma don dangantaka da zumuncin dake tsakaninsa da talaka, inda yace mutum ma zai yi ne ya b
Wata kungiyar matasa a yankin Neja Delta mai arzikin man fetur ta Niger Delta Youths, Women and Security Movement for Buhari (NDYW&SMB), a turance jiya ta tabbatar da goyon bayan ta ga takarar tazarcen shugaba Buhari a 2018. Shug
Mudathir Ishaq
Samu kari