Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Babban Mai Shari’a Okon Abang ya soke karar da tuhume-tuhumen a cikin hukuncin da ya bayar, wanda aka samu kamfanin Badeh mai suna Iyalikam Nigeria Limited da shi Badeh din kan sa da aikata laifukan da aka caje shi.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito shugaban WAEC a Najeriya, Olu Adenipekun ne ya bayyana haka a ranar Talata, 5 ga watan Maris, inda yace cikin dubun dubatan daliban da suka zana jarabawar, an samu dalibai 39,557 da suka samu makin C a
Legit.ng ta ruwaito Sarakunan sun kai masa ziyarar ce irin ta jinjina da ban girma tare da tayashi murnar sake lashe zaben shugaban kasa karo na biyu, wanda hakan ya bashi daman cigaba da mike kafa a madafan iko har shekarar 2023.
Jam’iyyar APC da ludayinta ke kan dawo ta tsayar da Gwamna Nasir Ahmad El-Rufai domin ya zarce tare da cigaba da yin dare dare akan madadan iko, yayin da PDP ta tsayar da tsohon dan majalisa, Alhaji Isa Ashiru don ya kwace mulki d
A karo na biyu tun bayan bullar wannan annoba a duniya, rahotanni sun bayyana cewa an samar da warakar cutar kanjamau (H.I.V) da ke jikin wani maras lafiya. Mamakin wannan nasarar a yanzu da aka samu maganin cutar ta H.I.V ya kar
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya a jihar Katsina ta sanar da samun nasarar cafke wani mutum mai suna Aminu Mai Unguwa Tsanni, mai shekaru 45 bisa laifin yin luwadi da wasu mutane biyu ba tare da ya biya su kudin da suka shiry
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Doguwa yana fadin cewa sun dauki matakin ficewa daga jam’iyyar ne sakamakon farin jininta ya kare a wajen al’ummar jahar Kano, don haka yasa suka sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP, yayin da zaben gwamnoni
Kungiyar IS reshen Afrika ta yamma (ISWAP) ta sanar da tsige shugabanta, Abu Mus’ab Albarnawi, a wani sakon sautin murya da kungiyar ta fitar da misalign karfe 06:13 na yammacin yau, Litinin, kamar yadda dan jarida Ahmad Salkida
Majiyar Legit.ng data tattuna da Malam Bashir ta ruwaito wannan tattaki ya samo asali ne sakamakon wani musu daya kaure tsakaninsa da wasu abokanansa da suke ganin Buhari ba zai kai bantensa a zaben 2019 ba, inda shi kuma yayi alk
Mudathir Ishaq
Samu kari