Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Hukumar 'yan sandan jihar Ekiti sun yunkura wurin kamo masu sayar da sassan jikin mutane, tun lokacin da suka kama wani saurayi dan shekara 23 dauke da hannuwan mutane a cikin jaka Ijero cikin jihar Ekiti. A rahoton da mai...
Alhaji Usman Mayo, babban dan kasuwan da aka biya kudin fansarsa N100million amma har yanzu ba'a sakeshi ba ya bayyanawa iyalansa cewa kada su sake baiwa masu garkuwa da mutanen wani kudin fansa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Alkalin kotun, A.O Salawu ce ta bada wannan umarni a ranar Juma’ar data gabata, inda ta nemi a daure mata Rasaki a gidan kurkukun Ikoyi, har zuwa lokacin da babban jami’I mai shigar da kara na jahar Leg
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Amina ta bayyana haka ne yayin da take tattaunawa da hamshakin attajirin nan dan Afirka, Mo Ibrahim, inda tace zata zamto shugabar yakin neman zaben wannan matar idan lokaci yayi.
Fitaccen jarumin masana'antar shirya wasan fina-finan Hausa (Kannywood), Adam Zango, ya ja layi tsakaninsa da masu zagi ko cin mutuncin mahaifiiyar sa da ke ciki ko wajen masana'antar Kannywood, kamar yadda kamfanin dillancin laba
Wani cikin mazauna garin ya shaida wa majiyar mu cewar, 'yan bindigar bindiga cikin kayan soji da bindigu samfurin AK47 da wukake da sanduna sun kai harin da misalin karfe 7:00 na daren Litinin. Majiyar ta ce mutanen sun bude wut
Rahotanni sun bayyana cewa kalla mutane 14 ne aka kashe a karamar hukumar Kankara da ke jihar Katsina, sakamakon wata arangama tsakanin 'yan ta'adda da jami'an sa kai na cikin gari da aka fi sani da 'yan bijilanti. Lamarin dai wan
Sheikh Ahmed Al Maktoum, dan cikin gidan sarautar kasar Dubai kuma daya daga cikin masu saka hannu jari, ya nuna sha'awarsa ta kafa cibiyar samar da hasken wutar lantarki a Legas. Mista Yusuff Ali, shugaban kamfanin 'Lulu Group'
Majiyar Legit.ng ta ruwaito majalisar ta sanar da sunan Farfesa Mohammed Abdulazeez a matsayin sabon shugaban jami’ar, watau Vice Chancellor, kamar yadda sakataren majalisar, Ahmed Hassan ya sanar a garin Bauchi a ranar Asabar.
Mudathir Ishaq
Samu kari