Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Gwamnan babban bankin kasa (CBN), Godwin Emefiele, ya ziyarci shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin. Cikin murmushi da annashuwa, Emefiele ya gaisa da shugaba Buhari a lokacin da shugaban kasa ke taya shi murna. A cikin
Tsohon gwamnan tsohuwar jihar Anambra, Sanata Jim Nwobodo yayi kira ga Shugabancin Igbo a 2023, cewa Najeriya ba za ta taba samun zaman lafiya ba har sai dan Igbo ya zama Shugaban kasa.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan Najeriya da dama sun yi cece kuce tare da musayar ra’ayi game da nadin da shugaba Buhari yayi ma Hannatu, inda wasu ke ganin bata da wani kwarewa a kowanne fanni, don haka menene dalilin da yasa Buh
Mun samu rahoton cewa tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata David Mark, ya yi karin haske na fayyace dalilan sa na hakura da kujerar Sanata tare da janye jiki daga zauren majalisar tarayyar kasar nan.
Sarkin ya bayyana haka ne cikin wata hira da yayi da majiyarmu jim kadan bayan ya amshi sandan girma daga Gwamna Ganduje a ranar Asabar, 11 ga watan Mayu, inda yace bashi da wata burin a ganin an raba masarautar Kano saboda tana k
A Yammacin yau na Lahadi, 12 ga watan Mayun 2019, aka karkare wasannin gasar cin kofin firimiya na bana a Ingila. Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ce ta sake lashe gasar karo na biyu a jere kenan.
Da yake lissafa matakan da gwamnatin Buhari ta dauka a ranar Lahadi a Abuja, kakakin shugaban kasa, Femi Adesina, ya bayyana cewar gwamnatin tarayya ta dukufa wajen kawo karshen kalubalen tsaro da kasar nan ke fuskanta. "Gwamnatin
Yayin wani farmaki na kwanton bauna da dakarun sojin kasan Najeriya su ka kai cikin wasu kauyuka a jihar Borno, tsugune ta karewa wasu 'yan kungiyar masu tayar da kayar baya na Boko Haram 4 da tuni suka riga mu gidan gaskiya.
Da yake magana da manema labarai jim kadan bayan kammala taron kungiyoyin al'umma a karamar hukumar Wudil, Malam Muhammad Idris, shugaban gamayyar kungiyoyin tare da sakatarensa, Dakta Baba Sani Wudil, sun bayyana cewar ba a tuntu
Mudathir Ishaq
Samu kari