Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Gwamna Bello ya mallaki takardun bayyana kudirin neman takara a babban ofishin jam'iyar APC na kasa dake garin Abuja yayin gabatowar zaben gwamnan jihar Kogi da za a gudanar a watan Fabrairun 2020.
Da yake bada wannan labari ga manema labarai, Kwamandan hukumar a jihar, Mista Nuraddeen Abdullahi ya ce wanda aka kaman mai suna Imuere Ejiro ya kasance yana duba marasa lafiya a asibitocin kudi guda biyu a Yola.
Wani dalibi mai shekaru 14 dan makarantar karamar sakandare mai suna Chrisptopher Anthony ya bayyana cewa ya shiga kungiyar yan daba ne don ya yaki wasu makiyanshi ya kuma kare kanshi daga zalunci
Shugaban budaddiyar jami'ar Najeriya, wacce aka fi sani da NOUN, Farfesa Abdallah Uba Adamu, ya bayyana cewa tarihin da Hausawa suke bayarwa na Bayajidda, labari ne na kanzon kurege bashi da tushe...
Tambayoyi akan ko shugaba Buhari ya iya magana da turanci ne suka dabaibaye zaman kotun zabe da akayi a jiya Talata 9 ga watan Yuli, PDP da dan takararta na mukamin shugaban kasa a zaben 2019 suke kalubalantar nasar shugaba Buhari
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya kaddamar da kwamiti wanda tsohon babban sifeton yan sanda na Najeriya, Mohammed Abubakar zai jagoranta don kawo karshen ta’addancin a jiha
Jiya Talata ne 9 ga watan Yuli, tsohuwar ministar harkokin mata, da cigaban al'umma, Hajiya Aisha Alhassan, ta ce tana jin ba ta da rabon hawa kujerar gwamnan jihar Taraba. Tsohuwar ministar da take magana akan shan kasar da ta..
Majiyar Legit.ng ta ruwaito mutanen da Yansanda suka kama sun hada da; Abdullahi Abubakar mai shekaru 30, Lawal Abubakar dan shekara 28, Abdulsalam Sani mai shekara 35 da kuma SalisuIsah dan shekara 38.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito Buhari ya bayyana haka ne ciki wata wasika daya aika ma majalisar dake kunshe da sunayen mutanen da kuma mukamansu, inda ya nemi majalisar ta tantance mutanen kafin ya kai ga nadasu, kamar yadda tsarin
Mudathir Ishaq
Samu kari