Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Wani matashi, Nasiru Aliyu Abdussalam, na kwatas di Shekar Maidaki, karamar hukumr Kmbotso na jihar Kano, ya rataye kansa har lahira kan wani dalili da ba a sani ba.
A yayin da sauran jaruman Kannywood manya da kananan su suke ta faman tururuwa domin suje su bi umarnin shugaban kungiyarsu ta Kannywood a bangaren tace fina-finai, wato Isma'ila Na'abba Afakallahu, akan maganar da yayi ta cewa...
Lilian Weta mai shekaru 28, wacce ke da 'ya'ya guda uku, da kuma Millicent Auma mai shekaru 29 mai yara guda biyu, sun bazu a shafukan sada zumunta na zamani, bayan an gano yadda matayen guda biyu suka yi musayar mazajensu domin..
Akalla mutane uku ne suka rasa ransu yayin da mayakan kungiyar ta’addanci ta Boko Haram suka kai wani samame garin Nganzai dake cikin jahar Borno a ranar Litinin, 9 ga watan Satumba,
Kungiyar kiristocin Najeriya, CAN, ta jinjina ma gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa tirjiyar data nuna wajen yaki da kokarin kakaba ma yan Najeriya auren jinsi guda da turawa ke kokarin yi.
Fitaccen dan wasan kwallon nan na duniya da tauraruwarsa ta haska a shekarun baya, Diego Maradona, ya bayyana cewa shawarwarin da ya bawa Lionel Messi ne lokacin da yake jagorantar kungiyar kwallon kafa ta Argentina ta saka ya...
Kwamadan hukumar NSCDC reshen jihar Neja, Mr George Edem, shi ne ya bayar da tabbacin wannan mummunan rahoto da cewar wanda ake zargi ya aikata laifin ne a kauyen Tamanine na karamar hukumar Borgu a jihar.
Matashiyar, wacce aka kai ofishin jami'an hukumar tsaron NSCDC dake Alausa a jihar Legas, ta ce tun tana da shekaru 11 mahaifinta ya fara lalata da ita amma mahaifiyarta bata yi komai a kai ba duk da tana da masaniya a kan abinda
Buhari ya bayyana hakan ne yayin da ya karbi bakuncin wata bakuncin wata kungiyar shugabanni masu rajin tabbatar da tsaro a fadarsa dake Abuja. Shugaban kasar ya ce duk yadda wasu jama'a suka yi kokarin tauye tarihi, alkaluma zasu
Mudathir Ishaq
Samu kari