Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Majiyar Legit.ng ta ruwaito akwai lauje cikin nadi game da lamarin, saboda tun farko wannan makaranta ba sunan Professor Ango Abdullahi Group of Schools ba, a da can sunanta kenan, amma daga bisani aka canza mata suna zuwa Profess
Babu shakka kisan matashiyar ya shafe tsawon lokuta yana tayar da hankalin al'umma tare da girgiza jama'a a Bangladesh, yayin da aka rinka tururuwa wajen gudanar da zanga-zanga ta neman a bi mata hakki.
Kowa ya debo da zafi bakinsa, kamar yadda masu iya magana suke cewa, anan ma wata kotun hukunta laifukan da suka danganci fyade ne ta yanke ma wani magidanci mai shekaru 47 hukuncin daurin shekaru 60 a kurkuku.
An alakanta nasarar da honarabul Agbiye ya samu a zaben 2019 da tsoron ubangidansa na siyasa, kasurgumin dan ta'adda, mai garkuwa da mutane, Terwase Akwaza (wanda aka fi sani da 'Gana'), da kowa ke yi. Rahotanni sun bayyana cewa
Pantami ya dakatar da shirin cire kudin da suka shafi USSD daga dukkanin kamfanonin sadarwa na wayar salula a Najeriya. Saboda cire kudin abu ne wanda ya sabawa doka.
Dalibar wacce ta bayyana cewa ita 'yar ruwa ce an bayyana sunanta da Olamide, an ruwaito cewa sun samu dan rikici da wata kawarta da suke zaune daki daya, inda Olamide ta zargi Blessing da dauke mata sarka da dan kunne, inda ta...
Shugaban kasar Rasha, Viladmir Putin ya bayyana cewa akalla mayakan kungiyar ta’addanci ta ISI guda 2,000 ne suka shiga cikin kungiyar ta’addanci ta Boko Haram domin kara musu karfi a shekarar 2018.
Sanata mai wakiltan yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Uba Sani ya sha alwashin kaddamar da aikin tona dukkanin haramtattun cibiyoyin horar da kangararru a kasar.
Majalisar dokokin jahar Gombe za ta tantance diyar tsohon gwamnan jahar, Sanata Danjuma Goje wanda gwamnan jahar Muhammadu Inuwa Yahaya ya aika musu da nufin nadata mukamin kwamishina.
Mudathir Ishaq
Samu kari