Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
A kokarin hukumar 'yan sandan Najeriya na tabbatar da tsaro a kan hanyoyin Najeriya, hukumar ta samu wata gagarumar nasara. Hukumar ta 'yan sanda ta yi nasarar cafke gungun wasu 'yan ta'adda ne da suka dade suna addabar matafiya a
Waɗannan shu'umai da suka hadar da; Ahmed Lawal, Abdulmalik Usman, Adamu Khalid da kuma Abubakar Lawal, zasu fuskanci fushin kotu ne a sakamakon fyaɗe wasu 'yan mata biyu a ranar 20 ga watan Dasumba na shekarar da ta gabata.
Rundunar ‘yan sanda reshen jihar Jigawa ta ce ta yi nasarar damke wani gawurtaccen mai sace mutane wadda ya addabi al’ummar jihar Akwa-Ibom. Wanda ake zargin na daya daga cikin sunayen wadanda rundunar ‘yan sanda ke nema ruwa ....
Sai dai Hajiya Saratu tace a yanzu ba zata dinga fitowa a irin wasu halaye ba, kamar mutum ya dinga ihu, ko zurawa a guje, da dai makamantansu, don a yanzu gira yazo, don haka sai dai ta dinga taka rawar nutsuwa, a cewarta.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito daga cikin wadanda suka isa gidan akwai don nuna alhininsu akwai mataimakin gwamnan jihar Adamawa, Martins Babale, wanda ya jajanta ma rundunar Yansandan Najeriya sakamakon rashin da suka yi.
Hukumar kare hakkin yara na jihar Ogun, CDHR, ne suka samu labarin wannan yarinya,inda suka kai karar matar ga Yansanda, su kuma Yansanda suka cika aikinsu, su ka bita har shagonta, suka yi ram da ita, a inda ta amsa laifinta ga h
An samu tashin hankali a unguwan Oke Ako da Irele a karamar hukumar Ikole na jihar Ekiti bisa ga kisan wani Makiyayi ranan Litinin. An kashe makiyayin mai suna, Babuba Dengi, a cikin wani daji da ke tsakanin garuruwan guda biyu ku
Hukumar sojin saman Najeriya ta ce ta sau nasaran ragargazan shagon kanikancin motan Boko Haram a Sambisa. Kakakin hukumar, AVM Olatokunbo Adesanya, ya bayyana hakan ne a wata jawabi yau Laraba a birnin tarayyaAbuja.
An ce mutum biyu ne dauke da bam biyu suka kutsa cikin mutane suka tashi dashi, kuma mutum 13 ne suka rasu. Tuni dai jami'an tsaro da na agaji sun isa wurin domin kai dauki, da kwashe wadanda suka ji jiki. Hari na farko kenan tun
Mudathir Ishaq
Samu kari