Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito da fari, Yansandan kasar sun yi kokarin tartwatsa taron magoya bayan Odinga ta hanyar harba musu barkonon tsohuwa a cikin taron da suka shirya a tsakiyar babban birnin kasar, Nairobi.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito Gamboliya ya yi alkawarin kyautar da Motarsa da Filinsa, matukar jagoran Kwankwasiyya ya fasa shiga jihar Kano a ranar 30 ga watan Janairu, kamar yadda ya shirya a baya, inda yace ya tabbatar Kwankwaso
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito jagoran, kuma tsohon gwamnan jihar Legas yana fadin cewar ba shi da wani shakku ko kadan game da shugaba Buhari, kuma zai cigaba da dafe masa har ya kai Najeriya tudun mun tsira, Duk runtsi duk wuya.
Manoman manja kwakwa na Najeriya dake karkakashin kungiyar ‘National Oil Palm Produce Association of Nigeria’ sun yi kira da shugaba Buhari, ya kawo karshen yawan shigo da manja cikin kasar da ake yi ta barauniyar hanya
Tun bayan lashe zaben, tsohon dan wasan AC Milan da kuma Paris St. Germain, yana cikin jimami da irin halin da kasar take ciki. Sannan yayi alkawarin domin ganin ya habaka tattalin arzikin kasar. Ya kara da tabbatar wa da yan kasa
Wani limamin Coci, Fasto Raphael Obi, ya shiga hannun jami'an tsaro bayan samunsa da laifin fakewa da addini domin yada badala. Fasto Obi, dan asalin jihar Enugu, yana tsotson nonon mata da sunan cire masu makarai ko warkar da su
Jam’iyyar PDP ta ce lamabar yabo da kungiyar gamyyar kasashen nahiyar Afrika (AU) ta ba shugaban kasa, Muhammadu Buhari a matsayin jagoran yaki da cin hancin da rashawa a nahiyar Afrika abun mamakin da ban dariya
Rahotanni sun kawo cewa a safiyar Litinin 29 ga watan Janairu, hukumar EFCC ta damke dan takarar kujerar gwamna a karkashin jam’iyyar PDP a 2019 a jihar Gombe, Alhaji Bala Bello Tinka. Ya kasance na kusa da Gwamnan jihar.
Kakakin majalisar wakilan Najeriya, Hon Yakubu Dogara, ya caccaki jam'iyyun siyasa masu shilla karerayi wa jama'a domin cin zabe. Dogara ya yi wannan jawabi ne jiya Litinin, 29 ga watan Junairu, 2018 a Abuja wajen taron da cibiyar
Mudathir Ishaq
Samu kari