Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Wasu masu garkuwa da mutane, sun sace wani babban faston coci, Rev. Ekpenyong James dake Ikorodu, jihar Legas, sun tuntubi iyalan shi akan su bada N50m kafin su sake shi. Barayin sun sace shi ne akan Okuri Junction, dake kan...
A sakamakon furucin ɗan majalisar dattawa mai wakiltar jihar Bauchi ta Tsakiya, Hamman Misau, dangane da yadda siyasar jihar Kano ta shiga wani fage da a halin yanzu take fuskantar barazanar tsaro, wani abokin aikinsa ya tsawatar.
Daraekta janar na ofishin hukumar kasafin kudi na Najeriya, Mista Akabueze, ya ce baza a iya yin cuwa-cuwa a kasafin kudin shekara 2018 da gwamnatin tarayya ta gabatar ba saboda irin matakan da hukumar ta dauka
Da yake magana da manema labarai a jiya, Kwamandan rundunar da suka kama 'yan sumogal din, Kaftin Yusif Idris, ya ce sun kama matasan ne yayin da suke shigo da kayan ta wata hanyar ruwa da misalin karfe uku na dare. Kazalika ya ba
Gamayyar kungiyoyi masu zaman kansu sun ce shugaban kasa, Muhammadu Buhari bai yin tsufan da zai hana shi kara tsayawa takara ba a karo na biyu a zaben 2019 a yayin da suka zargi Obasanjo da zama ummul'abasin mtasalolin Najeriya
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito wasu daga cikin mutanen dake bin wannan al’ada suna yi ne wai don zubar da cikin haramun ne a wajensu, don haka sais u haife yar, kuma su yi watsi da ita, babban burinsu shi ne su samu da Namiji.
NAIJ.com ta gano ministoci da dama da suka halarci wannan zama na ranar Laraba, daga cikinsu akwai Ministan Ilimi Adamu Adamu, ministan ayyuka, lantarki da gidaje, Babatunde Fashola, minsitan sufuri, Amaechi, ministan sufurin jira
Faith Oboh mai shekaru 22 tana cikin yan gudun hijira 200 da suka dawo Najeriya daga kasar Libya wanda gwamnatin jihar Edo take tantance su a shirin da hukumar yaki da fataucin dan Adam ta shirya ta bayyana irin wahalar da ta sha.
Saidai Bulaliyar majalisar ta wakilai, Alasan Ado Doguwa (dan jam'iyyar APC daga jihar Kano), ya ce bai amince da gyaran da majalisar tayi wa jadawalin gudanar da zaben ba. Doguwar ya bayyana yunkurin majalisar da cewar makarkashi
Mudathir Ishaq
Samu kari