Mudathir Ishaq
18639 articles published since 08 Yun 2016
18639 articles published since 08 Yun 2016
Fitacciyar jarumar nan ta fina-finan Hausa a masana'antar Kannywood watau Rahama Sadau, ta bayyana a ranar Asabar din da ta gabata cewar, ta soma shiga matsalolin rayuwa ne tun bayan da ta fara fitowa a shire-shiren fina-finan kud
Amma mun samu matsala, saboda mun san cewa dolen dole a siyasa wata rana sai mutum ya kai matsayin da babu wanda zai juya shi, ku kanku kun san hakan zai yi wuya, duba da halayyar shuwagabanni” Inji Ganduje....
Mun samu daga majiyoyin mu cewa diyar mataimakin shugaban kasar Najeriya Farfesa Yemi Osinbajo mai suna Kiki ta shirya kawo karshen soyayyar da suka dade suna tafkawa da dan wata Hajiya, hamshakiyar mai kudi watau Hajiya Bola
NAIJ.com ta samu cewa kwamishinan 'yan sandan garin Abuja din mai suna Sadiq Bello ya bayyana cewa wasu masu kishin kasa ne suka kwarmata masu gaggan barayin wanda kuma hakan ya taimakawa su wajen kai samame kafin daga bisani su
A ranar Talatar da ta gabata ne, sanata mai wakilcin jihar Kogi ta Yamma Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa, babu gudu babu ja da baya dangane da karar sa da gwamnatin tarayya ta yi, yake cewa zai ci gaba da suka muddin tayi kure.
A jaddawalin shiyyoyin Najeriya dai da aka fitar, yankin kudu maso gaban din na Igbo, shine mafi kankantar jama'a wadanda suka yi rajista domin shiga zabuka su kada quri'u a badi. Shiyyoyin, sun hada da arewa ta tsakiya, ta gabas
Fatima yar gwagwarmaya ce mai kare hakkin bil adama, wanda har ta kai ga ta samar da wata gidauniya mai suna ‘Mu tattauna zamantakewa’, wanda ya mayar da hankali wajen kulawa da ilimin kananan yara da masu bukata ta musamman.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya yi watsi da hotuna da bidiyon da ya watsu a kafafen sada ra’ayi da zumunta da ke nuna kananan yara yan kasa da shekaru 18 suna kada kuri’a.Ya bayyana cewa wannan aikin yan adawa ne.
A yau Litinin 12/02/2018, Mai girma Gwamna Mohammed A. Abubakar Esq yakai ziyara wa Babba Manajan Kamfanin Mai ta Kasa(NNPC) GMD. Dr Maikanti Baru a ofishin sa dake Ma'aikatar a Abuja. Mai girma Gwamna ya bayyana wa manema labarai
Mudathir Ishaq
Samu kari