Mudathir Ishaq
18639 articles published since 08 Yun 2016
18639 articles published since 08 Yun 2016
A wata takardar kara FHC/J/141C/2017 da hukumar EFCC, mai yaki da cin hanci da rashawa, ta gabatar gaban kotun a jihar Filato, ta zargi tsohuwar ministar da wasu mutane biyu; Raymond Dabo da kuma shugaban yakin neman zaben tsohon
Kungiyar mahautan Najeriya dake yankin kudu maso kudu sun koka akan yadda ake sayar da namun jakuna a kasuwanin kudancin kuma sun yi kira ga kungiyar mahautan na kasa da su gaggauta daukan matakin wajen kawo karshen al'amarin.
Shugaban ya bayyana hakan ne a yayin karbar bakuncin tare da karamci na jakadan wata babbar coci ta Apostolic Nuncio zuwa ga Najeriya, Rabaran Antonio Guido Filipazzi a fadar sa dake babban birnin kasar nan a ranar talata ta yau.
Ya Alkali mai shari’a, mata ta bata kaunar aikin da nake yi, sai dai kullum ta dinga fitina ta, haka zalika tana yawan damuwana kan yan mata da mata mabiyana, amma na sha fada mata cewar matan suna bani shawarar da bata bani.
Shugaban kasar, Rodrigo Duterte ne da kansa ya bayar da umarnin gudanar da wannan aiki, wanda ya bayyana shi a matsayin kashedi ga masu safarar kaya zuwa kasar ta barauniyar hanya, ba tare da bin doka da ka’ida ba.
A cewarsa; a lissafe kamata yayi mace mai ciki ta haihu cikin makonni 38 ko 42 amma saboda wasu matsaloli ta kan wuce wannan lokaci. Ya kara da cewa mace mai ciki za ta iya guje wa irin haka idan tana saduwa da mijin ta akai-akai
Hukumar yaki da masu fataucin dan Adam NAPTIP ta tona asirin wani likita da ta kama ya na siyar da jarirai a asibitin sa dake unguwar Nyanya a birnin Abuja mai magana da yawun hukumar NAPTIP, Josiah Emerole, da ya sanar da haka
Dokar hana kiwo a fili da gwamnatin jihar Taraba da Benuwe ta zartar ya dauki sabon salo yayin da sarkin Kano mai martaba, Muhammadu Sanusi II, ya zargi Gwamnonin da daukar nauyin ‘yan ta’ada dan tada zaune tsaye a jihohin su.
A yayin da wasu 'yan Najeriya ke shawartar hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) da ta fara gurfanar da macijai masu hadiye kudin jama'a, hukumar JAMB ta mika lamarin ga hukumar ta EFCC domin binciken jami'in hukumar dake da
Mudathir Ishaq
Samu kari