Mudathir Ishaq
18639 articles published since 08 Yun 2016
18639 articles published since 08 Yun 2016
Gamayyar kungiyoyin mata Musulmi ta Abuja ta gudanar da gagarumin taron ranar Hijabi ta Duniya, a inda ta karrama Malama Firdausi Amasa, wadda aka ki bai wa takardar shaidar kammala karatun lauya bayan da ta sanya hijabi akan...
Sanarwar da hukumar bunkasa bayyanan kimiyar sadarwa ta fitar kan barazanar kai wa Najeriya hari ta yanar gizo ya sa majalisar dattawan kasar tsayar da kudurori biyu domin kare kasar daga duk wata barazanar sace bayyanai ta...
Wata sanarwa da Babban mai taimakawa Mataimakin Shugaban Kasa, akan harkar samar da ayyuka, Mista Afolabi Imoukhuede, ya tabbatar da cewar babu wata sanarwa da ta fita wacce ta ke nuna cewar Gwamnatin Tarayya ta sake bude shafin..
Wannan kalami ya fito a bakin Mai girma Gwamna Jihar Bauchi Mohammed A. Abubakar Esq, yayin kawowa da gabatar da ta'aziyar sa a fadar Mai Martaba Sarkin Misau ga iyaye, iyalai, "yan uwa, abokan arziki, Karamar Hukumar Misau, Masar
Majalissar Dattawa ta bincike gwamna Samuel Ortom akan kashe-kashe da ake zargin makiyaya sunyi a jihar sa Kwamitin dake kula da al’amuran ‘yansanda da jami’an lekan asiri ta yiwa gwamnan bincike a ranar Laraba 14 ga watan Fabrura
NAIJ.com ta ruwaito majalisun dokokin Najeriya da suka hada da yan majalisar wakilai su 360, da kuma yan majalisar dattawa su 109 sun amince da garambawul ga dokokin hukumar zabe don inganta zabukan da hukumar INEC za ta dinga shi
Wata sabuwar ruwaya ta bayyana dangane da rahoton maciji da ya haɗiɗiye N36m a ofishin JAMB reshen jihar Benuwe, inda karamar ma'aikaciya Philomena Chiesche ta bayyana cewa ma'aikatar ta ƙago labarin macijin ne domin rufe gaskiya.
Rundunar ‘yansandar jihar Ogun ta kama jami’an ‘yansandan da suke yiwa wata shugaban makarantar frimaren Top Tez Ifo mai suna Ayodeji Orojo, dukan tsiya a lokacin da rudunar 'yansadar jihar suka kai wa makarantar sammame.
"Na rike mukamin kwamishina a jihar Nasarawa kafin na zama mataimakin gwamna sannan daga baya na zama minista, amma a yau ina yawo na ba tare da tsangwama ba, duk da kasancewar bana rike da kowanne irin mukamin siyasa," inji Maku.
Mudathir Ishaq
Samu kari