Mudathir Ishaq
18639 articles published since 08 Yun 2016
18639 articles published since 08 Yun 2016
A ranar Talatar da ta gabata ne, shugaban hukumar EFCC Ibrahim Magu, ya samu kyakkyawan karamci da kuma lambar yabo daga babbar kafar watsa labaran talabijin ta NTA, tare da hadin gwiwar ma'aikata tsare-tsaren dabi'u a Najeriya.
A wani sabon bincike da cibiyar lafiya ta duniya wato WHO (World Health Organisation) ta fitar a ranar Talatar da ta gabata, ta bayyanar da cututtuka 8 da idan suka kama wani kaso na al'umma zasu shafe dukannin wani mai rai cikin
Dakta Mohammed Ibn Imam na kwalejin horar da Malamai ta kasa dake Kontogara jihar Neja, yace rashin kishi da mayar da tsarin kasar nan baya a matsayin jigon abinda ya janyo mana halin da muke ciki yanzu a Najeriya.
Babban Akaunta Janar na jihar Bauchi, Alhaji Abdullahi Maigamo, yace kabilan Fulani sun fi kowace kabila fuskanta kuncin rayuwa a Najeriya yace sauran kabilu sun fi Fulani cin ribar romon dimokradiyya wanda hakan bai kamata ba.
Kotun ta dakatar da sauraron karar a watan Fabrairu na shekarar 2017 bayan lauyan Shema ya kalubanci hurumin kotun na sauraron karar a gaban wata kotun daukaka kara dake Kaduna, wacce ita kuma ta mika maganar gaban kotun koli ta t
Shahrarren jarumin wasan kwaikwayo na Kannywood, Tijjani Asase, ya mika sakon nuna godiyarsa ga yan’uwa da abokan arziki da suka taimaka masa da kayan agaji bayan annobar gobara ta shafi gidansa. Ya bayyana wannan ne
A safiyar yau, Asabar 14 ga watan Fabrairu, jirgin Delta Air yayi saukan gaggawa a babba filin jirgin saman Murtala Mohammad dake Legas jim kadan bayan ya kama da wuta a cikin hazo. Matukin jirgin Delta Air flight DL055 (ATL)ETG
Idan za’a tuna NAIJ.com ta ruwaito yaronsa, Aliyu Musa yana fadin yan bindigan sun dira gidansu ne da misalin karfe 10 na safiyar ranar Talata, 13 ga watan Feburairu, cikin wasu manyan motoci guda biyu, inda suka yi awon gaba da m
Aminu Sani Jaji na jam'iyyar APC (All Progressive Change), shine jagoran wannan kwamiti na binciken yadda dala miliyan 44 suka yi layar bata daga asusun hukumar NIA da kuma cancantar sabon shugaban ta, Ahmed Rufa'i Abubakar.
Mudathir Ishaq
Samu kari