Mudathir Ishaq
18639 articles published since 08 Yun 2016
18639 articles published since 08 Yun 2016
Masu kula da gandun dajin, sun tsinci gawarwakin garrken zakunan ne har su shidda, wadanda suka sha guba a ruwa suka mutu, abin takaici da babbar asara inji sojan gonar mai kula da ganndun dajin, wanda kuma ya ta'allaka wannan...
A yanzu dai an kame duk wasu manyan sansanoni na Boko haram, sai dai ba'a cimma kame shugaban mayakan ba watau Abubakar Shekau, wanda ake sa rai ya tsere zuwa Kolofata a Kamaru. Ana tunanin dai shigar mata yayi ya sulale
Jirgin ya fado ne a yankin Zagros mai cike da tsaunuka a lardin Isfahan a lokacin da yake kan hanyarsa daga birninTehran zuwa birnin Yasuj dake kudu maso yammacin kasar Iran a safiyar ranar Lahadi bayan ya tashi da daga Tehran.
Ministan tsaro, Mansur Muhammad Dan Ali, ya gargadi mutanen masarautar Zurmi dake jihar Zamfara da kada su dauki doka hannu wajen daukan fansan mutanen da aka kashe musu a harin da wasu 'yan bindiga suka kai kwananan.
Tsohon mai bawa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan shawara akan harkar siyasa, Ahmed Gulak, ya bayyana cewar, kokarin da gwamnatin shugaba Buhari ta yi akan 'yan kungiyar boko haram shine ya sashi canja sheka zuwa jam'iyyar...
An yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya taimaki mutanen arewacin Najeriya ta hanyar cigaba da yashe kogin Neja, don bunkasa tattalin arzikin yankin arewa, ta hanyar sufuri da noma, kamar yadda tsohon shugaban kasa...
A yayin da iska kada ganye tare da guguwar siyasa take ci gaba da kadawa, wasu daga cikin 'yan majalisa da ministocin shugaban kasa Muhammadu Buhari, sun daura damarar tare da daukan sulke na yakin neman kujerun iko a zaben 2019.
A ranar Juma'ar da ta gabata ne, mazauna garin Ilobu suka razana yayin da hukumar 'yan sandan da jagorancin kwamishinan 'yan sandan jihar, Mista Fimihan Adeoye, ta bankaɗo wannan kogo a cikin wani babban gida dake yankin Molete.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya ya ruwaito cewa, a ranar Juma'ar da ta gabata ne, Mista Babajide Obanikoro, ɗa ga tsohon ƙaramin minitsan tsaro Sanata Musiliu Obanikoro, ya sauya sheƙa daga jam'iyyar PDP zuwa jam'iyyar APC.
Mudathir Ishaq
Samu kari