Mudathir Ishaq
18323 articles published since 08 Yun 2016
18323 articles published since 08 Yun 2016
Abdulmajid Garba Jido, ya bayyana yadda fadan ya samo asali ne, bayan wasu 'Yan Gandujiyya sun fito daga taron su da misalin karfe 2 na rana, a kauyen Talatar - Jido. "Inda wani mai neman takarar shugaban karamar hukuma na...
A jiya litinin makusanci ga tsohon gwamnan Kano wato Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, Architect Aminu Abubakar Dabo, ya karyata jita - jitar da ake ta yadawa a yanar gizo, cewa wai ogansa Sanata Kwankwason ya bar jam'iyyar APC
Sifeto Janar na ‘yansanda, Ibrahim Idris, ya tura rundunonin ‘yansanda na mussaman guda 15 jihar Benuwe dan kawo karshen kashe-kashen da ake yi a jihar burin sifeto janar na ‘yasanda shine kawo karshen kashe-kashen jihar Benuwe
A wani hira da jaridar The Nation tayi da jakadan kasar Pakistan zuwa Najeriya, Asim Ali Khan, yayi jawabai iri-iri da shafi alaka da hadin kan kasan Pakistan da Najeriya. Mr. Asim Ali Khan ya bayyana cewa kasarsa na shirye da tai
Ministan sharia kuma babban Lauya kasa (AGF), Abukakar Malami (SAN), ya bayyana cewa kashi 70% daga cikin fursunonin Najeriya dake jiran kotu ta yanke musu hukunci kananan laifuka suka yi kamar satar rake da doya
Da yake bayyana yadda babban bankin ya kasafta kudaden, darektan sashen sadarwa na CBN, Mista Isaac Okorafor, ya ce Dala miliyan $100m za a yi amfani da ita wajen tallafawa manyan masana'antu, yayin da aka ware Dala miliyan $55 do
Labarin da muke samu sun tabbatar mana da cewa shugaban kungiyar nan ta almajiran Malam Ibrahim Zakzaky kuma mabiya mazhabar shi'a ta Najeriya reshen jihar Sakkwato dake a arewa maso yammacin Najeriya ya rasu. Haka
Cikin kowane lungu da sako na fadin duniya, cutar warin baki wanda a turance ake mata Halitosis, ta kan jefa mai fama da ita cikin damuwa a kullum, ta yadda ba ya iya samun kwanciyar hankali na shiga da kuma mu'amala tare mutane.
Wani Saja Akor, ya mutu yayin da yabi wasu 'yan fashi da niyyar kama su yayin da suka zo yin fashi a wasu gidajen man fetur uku dake Igando, a wajen birnin Legas. Rahotanni sun bayyana cewar 'yan fashin sun harbi saja Akor amma da
Mudathir Ishaq
Samu kari