Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
A yau Litinin, Shugaban maalisar dattawa, Bukola Saraki ya je Ile Ife inda ya hadu dan Sanata Iyiola Omisore dan takarar jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) a zaben gwamna da aka gudnar a ranar Asabar da ya gabata.
Daya daga cikin kyawawan ýaýan tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Gumsu Sani Abacha tayi bikin zagayowar ranar haihuwarta kwanan nan inda yan uwa, abokan arziki, da masu yi mata fatan alkhairi suka taya ta murna.
Bayan cewa da hukumar zabe mai zaman kanta tayi ba’a kammala zaben gwamnan jihar Osun ba, fadar shugaban kasa ta bayyana cewa Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya cancanci a yaba masa, jaridar Vanguard ta ruwaito.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo, yace bai yi nadama ba a lokacinda yayi aiki a matsayin mataimakin shugaban kasa a karkashin gwamnatin Goodluck Jonathan. Sambo ya bayyana hakan a wani jawabi da yayi a ranan Lahadi.
Gwamnan Jihar Nasarawa, Tanko Al-Makura, ya bayyana cewa ya na binciken Sanata Abdullahi Adamu ne, saboda sai yanzu ake ta gano wadansu harkalla da asarkalar kudade da ya yi a lokacin da ya ke a matsayin gwamnan jihar.
A daren ranar Alhamis, 20 ga watan Satumba an ambaci sunan tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo, a matsayin shugaban kwamitin mutane 10 da zasu tantance yan takarar kujeran shugaban kasa 13 na jam’iyyar PDP.
Fadar shugaban kasa ta roki magoya bayan Shugaban kasa Muhammadu Buhari da su yi watsai da lamarin Bukola Saraki, shugaban majalisar dattawa cewa kada su tanka wa masa kan babatu da suka da yake ta yi wa wannan gwamnati.
Ministan gona da raya karkara, Cif Audu Ogbeh yace bankin noma da ma’aikatar ne zasu kula da kudin inda ya kara da cewa gwamnati tayi wannan karamcin ne domin tabbatar da cewar shinkafa yar gida tayi araha da farin jini.
Kungiyar kare hakkin dan adam Amnesty International ta ce Deqa Dahir ta mutu, kuma wata yarinyar ta ji rauni lokacin da harsasai daga harbin sojojin suka bula motar makarantar da ke dauke da su a cunkoson ababen hawa.
Aisha Musa
Samu kari