Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Wata mata yar jihar Akwa Ibom wacce ke da wajen siyar da abinci, ta haukace yayinda take a gidan siyar da abincinta wanda ke a yankin Aleto a karamar hukumar Eleme na Port Haurcourt, jihar Rivers.
Wani abun al’ajabi ya faru inda wadansu tagwaye masu suna Isah Muhammad da Dauda Muhammad yan shekara 22 da ke zaune a garin Jos, babbar birnin Jihar Filato, suka yi mutuwar da jefa mutane cikin alhini da juyayi a dare ranar Litin
An damke wasu mutanen kasar Indiya guda biyu bayan an gano tarin kunkurun - masu jan kunne kuma wadanda ke iya rayuwa a waje da kuma cikin ruwa a cikin wasu kwanduna kunshe a cikin jakunkunansu.
Matashin da jami’an yan sanda jihar Jigawa suka kama, Muhammad Bello wanda ake zargi da kasancewa babban dan fashi da makami ya karyata zargin da ake masa.
A yan kwanakin bayan nan ana ta samun karuwar yawan matasa da ke hallaka kansu da kansu, wannan al’amai ya janyo hankalin masana inda suka yi kira ga cewar ya kamata tun wuri ayi wa tufkar hanci.
Lamarin abunda ya faru a tsakanin matar da ta caka ma mijinta wuka da shi kanshi mijin a jihar Kano na dada zama abin kunya. Hotunan da suka bayyana sun nuna yadda sashin jikin Fatima Hanan Hamza ke cike da raunuka da ake zargin
Rahotanni sun kawo cewa kungiyoyin mabiya addinin Islama na gangami domn ganin an basu izinin gina masallaci a birnin Askum da ke kasar Habasha. Mabiya addinin Kirista a yankin na yiwa birnin kallon kasa mai tsarki.
Rahotanni sun nuna cewa akalla mutane 96 aka kashe sannan aka yi garkuwa da wasu da dama a fadin kasar nan a cikin makon da ya gabata. An tattaro cewa mafi yawan mutanen da aka kashe sun kasance yan fararen hula ne.
Ahmed Lawan Mirwa da Auwalu Isah Bello sun zama kakakin majalisa da mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Yobe na bakwai a karkashin inuwar jam’yyar, All Progressive Congress (APC).
Aisha Musa
Samu kari