Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Mukaddashin shugaban hukumar yaki da cin hanci da hana yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC), Ibrahim Magu, ya bayyana cewa yana da yakinin cewa cin hanci ne ya haddasa bullowar cutar coronavirus.
Zauren majalisar dokokin jahar Katsina ya zama wajen kuka da hawaye a ranar Talata, 18 ga watan Fabrairu kan kisan kwanan nan na sama da mutane 30 da aka yi a kauyuka da ke karamar hukumar Batsari na jahar.
An tsaurara matakan tsaro a mashigin sakatariyar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa a Abuja yayinda mambobin jam’iyyar ke zanga-zangar a tsige shugabansu na kasa, Kwamrad Adams Oshiomhole.
Fadar shugaban kasa a ranar Litinin, 17 ga watan Fabrairu ta karyata labaran da ke yawo a kafofin sadarwa cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari na shirin zuwa hutu a kasar Birtaniya, Saudiya da kuma Astria.
Majalisar dattawan Najeriya a ranar Talata, 18 ga watan Fabrairu, ta tabbatar da nadin Kyaftin Musa Shuaibu Nuhu a matsayin darakta janar na hukumar jiragen sama na Najeriya wato NCAA.
Rahotanni sun kawo cewa gwamnatin tarayyar Najeriya na shirin shuka itatuwa guda miliyan 30 a cikin wannan shekara ta 2020. Mataimakin shugaban sashen kula da dazuka na ma’aikatar muhalli Tiamiyu Oladele ne ya bayyana hakan.
Wasu yan bindiga sun kai hari kan wani jirgin ruwa da ke dauke da mai a hanyar kogin Lutegbene, yankin karamar hukumar Ekeremor da ke jahar Bayelsa. Sun kashe sojoji hudu da ke yiwa jirgin ruwan rakiya da yan farar hula biyu.
Gwamna Nasir El-Rufai na jahar Kaduna ya gabatar da manyan motoci kirar Jeep guda 24 ga alkalan babbar kotu, duk daga cikin kokarinsa na inganta jin dadin jami’an bangaren shari’a a jahar.
Gwamna Aminu Bello Masari a ranar Litinin, 17 ga watan Fabrairu, ya yi bayani kan abun da ya haddasa hare-hare da kisan sama da mutane 30 da yan bindiga suka yi a yammacin ranar Juma’a a kauyukan Tsayau da Dankar da ke karamar huk
Aisha Musa
Samu kari