Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Iyayen saurayin da ya yi nasara a zaben da aka gudanar tsakanin 'yan takarar neman auren wata budurwa mai suna Hajara a garin Giade da ke jahar Bauchi, sun yi watsi da abin a matsayin "shirme da shiririta".
Wasu yan uwan juna su uku sun babbake har lahira a ranar Asabar a gidansu da ke kauyen Chelekwe, Okija a karamar hukumar Ihiala da ke jahar Anambra.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da sabbin hare-haren da yan fashi suka kai kan manoma a kauyukan Damkal da Tsanwa da ke karamar hukumar Batsari a jahar Katsina, cewa kashe mutane da sunan ramuwar gayya ba abun yar
Yan bindiga sun da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da sakataren din-din-din na ma’aikatar ayyukan a jahar Nasarawa, Alhaji Jibrin Giza.
Fitaciyyar jarumar Kannywood, Sapna Aliyu Maru ta jadadda cewa ba za ta taba yanke alaka da harkar fim ba ko da ta yi aure. A cewarta za ta dunga daukar nauyin shirya finafinai bayan ta yi aure.
Sanata Douye Diri, zababben gwamnan Bayelsa ya bayyana cewa Allah ya warkar da jahar ta hukuncin kotun koli wacce ta soke zaben dan takarar jam’iyyar APC, David Lyon sannan ta dawo dashi a matsayin wanda ya lashe zaben
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya bayyana cewa ba zai taba halasta auren yan luwadi ba a Rasha muddin yana a matsayin Shugaban kasar.
Wata kungiyar lauyoyi mai suna Revolutionary Lawyers’ Forum, ta nemi jami'an tsaro da su kama shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Adams Oshiomhole, sannan su tuhume shi a kan laifin cin amanar kasar.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa a yanzu haka Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), Mahmood Yakubu da wasu kwamishinonin hukumar na kasa na cikin ganawar sirri a hedkwatar hukumar da ke Abuja.
Aisha Musa
Samu kari