Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Jam'iyyar Peoples Democratic Party reshen jihar Legas ta rasa wasu manyan jiga -jigan ta da suka hada da shugaban jam'iyyar, Adegbola Dominic da Muiz Dosumu.
'Yan siyasar da ake ganin za su yi takarar tikitin shugaban kasa na jam'iyyar PDP a gabannin zaben 2023 sune Bukola Saraki, Atiku Abubakar, da Aminu Tambul.
Mambobin jam’iyyar APC a ranar Litinin sun yi kira ga shugaban kasa Buhari da ya ayyana dokar ta baci a jihar Benue domin shawo kan matsalar tsaro a jihar.
Wata budurwa, Ifeoma Esther, ta haifar da rudani a shafukan sada zumunta bayan ta yi wani gajeren bidiyo, inda ta nemi matan da basu da samari da su yi asiri.
Jagoran jam'iyyar PDP a jihar Jigawa a ranar Talata, 31 ga watan Agusta, ya amince da Sule Lamido a matsayin wanda yafi cancanta a zaben shugaban kasa a 2023.
Gwamnatin Filato a ranar Talata, 31 ga watan Agusta, ta karyata ikirarin da ya dunga yawo a shafukan soshiyal midiya cewa gwamna Simon Lalong, ya rufe majalisa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ‘Yan asalin Biyafara na kokarin raba Najeriya ne. Ya kuma zargi kungiyar da ta balle da goyon bayan ta'addanci.
Father Mbaka ya ce harin da aka kai a Kwalejin sojojin Najeriya shine somin tabi na abin da zai faru da Najeriya idan gwamnatin Shugaba Buhari bata canza ba.
Progressive Consolidation Group ta fara kamfen din ta na mataimakin shugaban kasa Osibanjo don zama dan takarar shugaban kasa na APC a 2023 daga jihar Katsina.
Aisha Musa
Samu kari