Aisha Musa
9376 articles published since 09 Agu 2016
9376 articles published since 09 Agu 2016
Bishop Mike Okonkwo na The Redeemed Evangelical Mission (TREM) yayi magana akan dalilin da yasa baya son dan kudu maso gabas ya zama shugaban Najeriya na gaba.
Wata babbar kotun jihar Cross River a ranar Juma’a, 27 ga watan Agusta ta hana Prince Uche Secondus gabatar da kansa a matsayin shugaban jam’iyyar PDP na kasa.
Tsohon shugaban Najeriya, Cif Olusegun Mattew Obasanjo, ya bayyana cewa ya ki saka jari da kudin gwamnati a cikin CAN duk da cewa shi Kirista ne saboda adalci.
An kashe shugaban kungiyar Indigenous People of Biafra da Eastern Security Network (ESN) a karamar hukumar Oru East na jihar Imo a ranar Asabar, 28 ga Agusta.
Majalisar dokokin jihar Filato ta nemi mazauna yankin da su kare kansu. Jihar ta fada cikin rikici a yan makonni biyu da suka gabata, inda aka rasa rayuka.
Akwai rahotannin cewa 'yan bindiga da masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara sun sake dawowa. Gwamna Bello Matawalle ya kafa sabon mataki na tsaro a jihar.
An shiga zullumi a yankin Zango da ke yankin Samaru a Karamar Hukumar Sabon Gari, Jihar Kaduna, bayan ’yan bindiga suka yi garkuwa da matan aure uku da namiji.
Sanata mai wakiltar yankin Nasarawa ta Yamma, Abdullahi Adamu, ya ce jam'iyyar PDP ba za ta taba zama barazana ga APC mai mulki ba a babban zaben kasar na 2023.
Wasu da ake zaton ‘yan bindiga ne sun harbe akalla mazauna kauyen Dan-Kumeji da ke karamar hukumar Kankara a jihar Katsina 11 har lahira sannan sun jikkata 6.
Aisha Musa
Samu kari