Aisha Khalid avatar

Aisha Khalid

Aisha Khalid marubuciyar jaridar Legit.ng ce mai fatan shahara. Ta samu digirinta na farko a jami'ar Ahmadu Bello da ke Zaria a shekarar 2018. Ta kwashe shekaru tana rubutu a fannonin siyasa, nishadi, tsegumi da sauransu. Za a iya tuntubar ta a adireshin email din ta kamar haka: aisha.khaleed@corp.legit.ng

4681 articles published since 22 Agu 2019

Author's articles

Safiyya Ahmad, ta lashe gasar Hikayata na bana
Safiyya Ahmad, ta lashe gasar Hikayata na bana
Labarai

Safiyya Ahmad ce marubuciyar da ta lashe gasar rubutun hausa na mata na BBC a wannan shekarar. Safiyya Ahmad mai shekaru 23 haifaffiyar karamar hukumar Zaria ce ta jihar Kaduna arewacin Najeriya. Ta lashe gasar ne da rubutunta...

Masu zafi

Masu tashe

Manyan labarai