Aisha Ahmad
3647 articles published since 27 Mar 2024
3647 articles published since 27 Mar 2024
Jam'iyyar adawa ta PDP ta bayyana gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da cewa ta na kokarin tabbatar da mulkin danniya da murde 'yan adawa da ke fadin kasar nan.
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa jami'an tsaro sun shirya bayar da tsaro, yayin da jama'a za su gudanar da bukukuwan hawan karamar sallah mai zuwa.
Majalisar wakilan Najeriya ta bayyana cewa ta na da masaniya a kan matakin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauka na dakatar da gwamnatin Ribas.
Sanata Natasha Akptoi Uduaghan ta sake nanata cewa majalisar dattawa ta dakatar da ita ne saboda ana son hana ta magana kan zargin Akpabio da cin zarafi.
Alhaji Buba Galadima, Jagora a NNPP, kuma makusancin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya zargi jam'iyya mai mulki ta APC da kokarin murkushe 'yan adawa.
Nasir El-Rufa'i ya zargi gwamnan Kaduna, Uba Sani da aiki tare da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domin a dakushe tasirin siyasarsa kafin zaben 2027.
Wata majiya daga APC ta tona yadda ake kulla shirin tabbatar da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai samu tikitin sake tsayawa takara ba tare da hamayya ba.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bayyana irin kokarin da ta yi wajen samo wa ma'aikatan ƙasar nan mafi karancin albashi mai tsoka, amma ta ce ta fuskanci kalubale.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fusata a kan yadda mazauna wasu yankuna a birnin su ka ki biyan kudin harajin filaye da gwamnati ke binsu.
Aisha Ahmad
Samu kari