Aisha Ahmad
3640 articles published since 27 Mar 2024
3640 articles published since 27 Mar 2024
Magoya bayan Sanata Natasha Akpoti Uduaghan sun nuna mata kauna bayan sun bijirewa dokar hana zirga zirgar da gwamnatin Kogi ta kakaba gabanin saukarta a jihar.
Sanatar Kogi ta Tsakiya da majalisar dattawa ta dakatar, Natasha Akpoti Uduaghan ta bayyana cewa babu gaskiya a labarin cewa ta fasa zuwa gida hutun Sallah.
Gamayyar kungiyoyin kare hakkin dan Adam na kasa da kasa, reshen Najeriya, Kwamred AA Ayagi ya bayyana cewa ba za su tsuke bakinsu a kan kisan Hausawa a Edo ba.
Shugaban hadaddiyar kungiyoyin masu fataucin dabbobi da kayan abinci ta kasa, Dr. Muhammad Tahir ya bayyana yadda aka hango matsala ga 'yan kasuwar Arewa a Kudu.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya bayyana matukar takaici a kan yadda mutanensa suka yi wa wasu 'yan Kano da suka ratsa ta jiharsa a hanyarsu ta dawowa gida.
Magoya bayan PDP a Filato sun fusata bayan kyautar kayan azumin watan Ramadan da aka ba su, wanda su ke ganin ya yi kadan idan aka kwatanta da hidimarsu ga jam'iyya.
Rundunar 'yan sandan Kano karkashin CP Ibrahim Adamu Bakori ta tabbatar da samun bayanan cewa za a iya hatsaniya a yayin hawan bukukuwan Sallah karama.
Tsohon shugaban karamar hukumar Nassarawa, Auwalu Lawan Shuaibu Aronposu, ya bayyana yadda ya taimaka wa gwamnatin NNPP wajen dare wa mulkin Kano.
Mai alfarma. Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III, ya umarci musulmin Najeriya da su fara neman watan Shawwal a yammacin Asabar, 29 ga Maris, 2025.
Aisha Ahmad
Samu kari