- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi maganarsa ta farko kan lamarin wahalar da mutane ke sha game da lamarin karewar wa'adin tsaffin kudaden Naira da aka canza kwanak
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya PDP ya garzaya jihar Kebbi, Arewa maso yammacin Najeriya a yau Asabar, 28 ga Junairu
Tsohon gwamnan jihar Adamawa, Muhammadu Jibrilla Bindow, ya sanar da komawarsa jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic PArty PDP a yau asabar, 28 ga watan nan.
Babban shehin malamin addinin Musulunci, Dr Sani Umar Rijiyar Lemo ya tofa albarkacin bakinsa kan lamarin sauya fasalin Naira da kuma daina amfani da tsaffi.
Kakakin hukumar yan sandan jihar Katsina ya bayyana cewa babu wanda ya yiwa shugaba Muhammadu Buhari ihu da jifan shaidan a jihar Katsina da ya kai ziyara.
Yan takarar Shugaban kasar shugaban kasar Nigeria sun bayyyanawa yan Nigeria abinda zasuyi a kwana darin farko in aka zabesu a shekarar 2023 a kwana darin farko
Gabannin zaben shekarnan, yan majalissar wakilan tarayya Nigeria sun bukaci da hukumar da ke kula da jami'oin kasar nan da su bada hutu ko su tsahirta aiyukanta
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola ya zargi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar da wasu yan jarida yiwa Nigeria zagon kasa
Kotun zaben gwamnan jihar Osun dake zama a Osogbo ta sallami gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, matsayin gwamnan jihar. Kotun ta baiwa Gboyega Oyetola nasara
AbdulRahman Rashida
Samu kari