- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Babban bankin tarayya, shiyar jihar Katsina ta fitarwa da bankuna sabbin takardun Naira N120 million don baiw amutane damar canza kudadensu kafin wa'adin ya kar
Labarin dake shigo mana da duminsa na nuna cewa mambobin kwamitin majalisar wakilan tarayya sun shiga zaman sirri da shugabannin bankunan Najeriya a Abuja.
Wata kungiyar kare manufofin dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress APC, Asiwaju Bola Tinubu, ta shirya taro na musamman.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana cewa Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP ba zai yi nasara ba sai da goyonsa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya yi maganarsa ta farko kan lamarin wahalar da mutane ke sha game da lamarin karewar wa'adin tsaffin kudaden Naira da aka canza kwanak
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya PDP ya garzaya jihar Kebbi, Arewa maso yammacin Najeriya a yau Asabar, 28 ga Junairu
Tsohon gwamnan jihar Adamawa, Muhammadu Jibrilla Bindow, ya sanar da komawarsa jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic PArty PDP a yau asabar, 28 ga watan nan.
Babban shehin malamin addinin Musulunci, Dr Sani Umar Rijiyar Lemo ya tofa albarkacin bakinsa kan lamarin sauya fasalin Naira da kuma daina amfani da tsaffi.
Kakakin hukumar yan sandan jihar Katsina ya bayyana cewa babu wanda ya yiwa shugaba Muhammadu Buhari ihu da jifan shaidan a jihar Katsina da ya kai ziyara.
AbdulRahman Rashida
Samu kari