- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Hukumar yan sandan jihar Nasarawa ta tabbatar da labarin tashin Bam a iyakar Nasarawa da Benue inda aka yi rashin Fulani makiyaya guda 27 a garin Rukubi, Doma.
Dan takarar gwamnan jihar Lagos na jam'iyyar PDP ya sha da kyar a a wani hari da wasu yan ta'adda sukai kai masa hari yayin da yake yakin neman zabensa a Lagos
Dan takaran kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya mayar da martani ga Asiwaju Bola Tinubu na jam'iyyar APC ka sukar BUhari
Limamin masarautar Oyo a jihar Oyo, kudu maso yammacin Najeriya, Sheikh Mashood Ajokidero III ya rigamu hidan gaskiya. An sanar d amutuwarsa ranar Alhamis.
Da alamun za'a yi fito-na-fito tsakanin gwamnan bbabban bankin Najeriya CBN da mambobin majalisar dattawa kan kara wa'adin daina amfani da tsaffin kudin Naira.
Naja'atu Muhammad ta hakura da tafiyar shugaba Buhari, inda bangarar da aikin da jam'iyyar APC ta bata na shirya yakin neman zaben Tinubu ta koma bayan Atiku
Wata kungiya ta caccaki tsohon shugaban kasa Obasanjo kan zargin kasa tabuka komai wanda ya shafi ci gaba ko nunkasa tattalin arzikin Nigeria lokacin yana mulki
Gwamnatin jihar Katsina ta bayar da hutun kwana biyu ga al'umma da kuma jama'ar gari dan tarar shugaba Muhammadu Buhari da zai ziyarci jihar na kwana biyu.
Gwamnann babban bankin kasa ya karyata zargin da dan majalissar jihar nan yayi wato GUdaji kazaure na karkatar da kudi kusan tiriliyan 80 da doriya a kudin fito
AbdulRahman Rashida
Samu kari