- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Dan takarar shugaban kasan ya bayyana hakan ne lokacinda yake zantawa da wasu yan jarida da lauyoyi ta kafar sadarwar zaman wanda sukai masa suna da fashin baki
Gwamnan bankin CBN ya girgiza yan Najeriya da dama yayinda wa'adi daina amfani da Naira ya kusanto. Yayind ake sa ran za'a dage ranar, ya ce sam ba za'ayi ba.
Gwamna Nyesom Wike na jihar RIvers ya bayyana cewa ba zasu yarda jam'iyyyar PDP da Atiku Abubakar su lashe zabe ba saboda tun yanzu sun fara masa barazana.
Kawo yanzu an yi jana'izar mutum talatin da takwas cikin Fulani makiyayan da jirgin sama ya sakarwa Bam a karamar hukumar Doma ta jihar Nasarawa ranar Talata.
Shugaban cocin katolika daga kasar Italiya, Fafaroma Francis, ya yi wani jawabin da ya baiwa mutane mamaki kan yan luwadi da masu auren jinsi. Yace ba laifi.
Matar da labarinta ya yadu a shafukan ra'ayi da sada zumunta bayan shiri a gidan rediyon Freedom ta fito tayi magana kan maganar auren da kuma abinda ya faru.
Hukumar yan sandan jihar Nasarawa ta tabbatar da labarin tashin Bam a iyakar Nasarawa da Benue inda aka yi rashin Fulani makiyaya guda 27 a garin Rukubi, Doma.
Dan takarar gwamnan jihar Lagos na jam'iyyar PDP ya sha da kyar a a wani hari da wasu yan ta'adda sukai kai masa hari yayin da yake yakin neman zabensa a Lagos
Dan takaran kujerar shugaban kasa karkashin jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya mayar da martani ga Asiwaju Bola Tinubu na jam'iyyar APC ka sukar BUhari
AbdulRahman Rashida
Samu kari