- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
Wasu yan dadi bindiga sun hallaka alkali kotu ranar Alhamis a jihar Imo ana tsaka da zama kuma suka wuce babu wanda ya san ko su wanene ballanata a kama su.
Jami'o'in gwamnati sun fara nemawa kansu mafita bayan shan kashin kungiyar malaman jami'o'i ASUU hannun ma'aikatar kwadago a shekarar 2022 bayan yajin aikin.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya tuhumi tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na biyu da ingiza Fulani su hallakashi saboda kisan da aka yiwa Fulani a Doma.
Gwamnonin jam'iyya mai mulki ta All Progressives Congress APC zasu zanna da shugaba Muhammadu Buhari yau Juma'a domin tattanawa da shi kan lamarin Naira da mai.
Kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa ta bayyanawa gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, cewa ta bankado tuni cewa dan takaran APC Bola AHmed Tinubu yake yi.
Bayan mako da makonni ana kai ruwa rana game da bukatar kul’i da diyar Ganduje, Hajiya Asiya Balaraba Ganduje ta shigar kotun shariah a Kano, a nyanke hukunci.
Kotun shari'ar Musulunci dake zamanta a jihar Kano ta saurari shari'r da zauren malaman Kano suka shiga kan Murja Ibrahim Kunya, yar jihar Kano na zargin batsa.
Alkalin kotun majistare dake zamanta a jihar Kano ya bada belin wasu abokansa alkalai biyu d ama'aikatan kotu 17 da ake tuhuma da sace kudin marayu kimanin 600m
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad wanda akafi sani da Kauran Bauchi ya yi alhinin halin da yan Najeriya suka shiga game da tsadar man fetur da kuma Naira.
AbdulRahman Rashida
Samu kari