- All (1087)
- Labarai (941)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (10)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
- Politics (1)
AbdulRahman Rashida
An gudanar da Sallar Jana'iza tare da bizne mairgayi mai martaba Sarkin masarautar Dutse, Alhaji Nuhu Muhammad Sanusi, yau Laraba, 1 ga watan Febrairu, 2023.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa al'ummar Najeriya sun gaji da mulkin shugaba Buhari saboda haka suka fara jifarsa da duwatsu amma hakan gaskiya bai dace ba..
Alhaji Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye a majalisar wakilan tarayya kuma wanda ke wakiltar mazabar Tudun Wada da Doguwa a jihar Kano ya yi magana.
Hukumar tabbatar da tarbiyya da kaoyarwan addinin Musulunci a jihar Kano, Hisbah, ta kammala bincike kan lamarin matar da ta auri saurayin diyarta a jihar Kano.
Allah ya yiwa mai bada shawara ta musamman ga gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziiri Tambuwal, kan harkar ilimin mata, Hajiya Maina Aisha rasuwa yau Talata, 31.
Kamfanin NNPC ya kwantarwa da hukumar shirya zaben kasa mai zaman kanta watau INEC hankali game da wahalar man fetur da akae fama da shi a fadin tarayya yanzu.
Jirgin yakin neman zaben kujerar shugaban kasan jam'iyyar adawa ta PDP ta shiga cibiyar daular Islamiyya a yau Talata, 31 ga watan Juaniru, 2023 don kamfe.
Uwar Jam'iyyar adawa ta Najeriya PDP ta nuna rashin jin dadi da amincewarta bisa cin mutuncin da aka yiwa shugaba Muhammadu Buhari yau a jihar Kano ta dabo.
Ofishin shugabar ma'aikatan gwamnatin tarayya ta kammala gwajin diraktoci daga ma'aikatun gwamnati daban-daban da suka nemi kuejrar zama akanta janar na tarayya
AbdulRahman Rashida
Samu kari