Abdullahi Abubakar
7280 articles published since 28 Afi 2023
7280 articles published since 28 Afi 2023
Rikicin da ke faruwa tsakanin Iran da Isra'ila ya shafe kwana bakwai ana yi lamarin da ya samo asali daga harin da Isra’ila ta kai wanda Iran ta mayar da martani.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa ‘yan bindiga sun sace limamin Fangaltama da wasu mutum biyar a wani mummunan hari a jihar Zamfara.
Yayin da Bola Tinubu ya kai ziyara jihar Kaduna, wani mutum da ba a san ko wanene ba ya yi ƙoƙarin kutaawa kusa da.shugaban yayin da yake jawabi a yayin taro.
Ana hasashen shugaban kasar Amurka, Donald Trump na Amurka zai yanke hukunci cikin makonni biyu ko kasar za ta shiga yakin Isra'ila da Iran da ake yi.
Ana fama da kacaniyar rayuwa, gwamnatin Anambra ta umarci mazauna gidaje da suka lalace su fente su kafin 1 ga Yulin 2025 ko a ɗauki mataki a kansu.
Gwamnatin kasar Ukraine na tsoron cewa rikicin Iran da Isra’ila zai dauke hankalin duniya daga yaki da Rasha, kuma hakan zai karfafa Moscow karfi.
Yayin da ake ci gaba da rigima tsakanin Iran da Isra'ila, an ruguza wani asibiti a birnin a Beersheba bayan harba makami da Iran ta masu linzami.
Yayin da rigimar siyasa da kunno kai kan takarar Bola Tinubu da Kashim Shettima, Sheikh Muhammad Sani Yahaya Jingir ya yi magana kan zaben Muslim/Muslim a 2027.
Manoma sun shiga mummunan yanayi a jihar Kebbi bayan mayaƙan ƙungiyar Lakurawa sun shiga kauyuka da dama a Augie da ke jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya.
Abdullahi Abubakar
Samu kari