Abdullahi Abubakar
7224 articles published since 28 Afi 2023
7224 articles published since 28 Afi 2023
Isaac Balami ya bayyana dalilan barin Obidient da komawa APC, yana mai cewa Tinubu ya tabbatar masa da kuskurensa kuma ya yaba da sauye-sauyen gwamnati.
Mawaki Davido da Bashir Ahmad sun yi musayar kalamai a X kan kuri'un APC da nadin Grammy, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce kafin zaben Osun na 2026.
Hukumar RMAFC ta ce Najeriya ta kashe tiriliyan ₦1.16 kan tallafin fetur a 2021, yayin da Majalisar Dattawa ke binciken rahotannin harkokin mai da iskar gas.
Gwamna Ademola Adeleke ya kai EFCC ƙara kan daskarar da asusun Osun, yana neman diyyar Naira biliyan biyu da umarnin kotu na cire takunkumin da aka sanya.
Shugaba Donald Trump ya musanta karancin makaman Amurka, ya gargadi masu fallasa bayanan sirri, bayan tabbatar da cewa kasar na kara samar da sababbin makamai.
DSS ta gurfanar da tsohon jami'inta Nwaogu Ezeakolam kan zargin shiga IPOB, tallafa mata da yada sakonnin goyon baya, yayin da kotu ta tsare shi a Kuje.
Sanatocin yankin Arewa sun yabawa Tinubu da hukumomin tsaro bayan kubutar da mutanen Woro, tare da kira ga jama'a su ci gaba da ba da sahihan bayanai.
Shugaba Bola Tinubu ya kira Gwamna Ademola Adeleke tare da tabbatar masa cewa ya umarci EFCC ta janye umarnin kotu na daskarar da asusun gwamnatin Osun.
Kungiyar NACOMYO ta ce Kiristoci sun fi cin gajiyar nade-naden mukamai a gwamnatin Tinubu, tare da kare tsarin takarar Musulmi da Musulmi na 2027.
Abdullahi Abubakar
Samu kari