Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Rabon da NFF ta biya Rohr da ‘yan tawagarsa albashi tun farkon shekarar 2020. Wani jami’in hukumar NFF ya bayyana cewa za a biya bashin kudin da sun kai N150m.
Anthony Joshua ya yi magana game da dambensa da Oleksandr Usyk a birnin nLandan. Anthony Joshua bai dandara ba, yace zai sake dambata wa da Usyk wata rana.
Ana rade-radin za a sallami Ronald Koeman a Barcelona a nada Xavi ko Pirlo. An kara huro wa Koeman wuta ne ganin yadda kungiyar ta ke ta samun rashin nasara.
Alkali yace matar da ta saci kudi daga asusun Ronaldo za ta yi zaman gidan yari. Ronaldo ya taba fadawa hannun ‘yar damfarar da ta wawushe masa miliyoyin kudi.
A ranar Alhamis Lionel Messi ya yi fataki da tsohon tarihin da Pele ya bari a Brazil. Duk da haka akwai tazarar kwallaye 32 tsakaninsa ‘dan wasan na Argentina.
Lambar rigar da Cristiano Ronaldo zai goya wannan karo a Old Trafford ta bayyana. Ronaldo ya karbi lambar da kowa ya san shi da ita shekarun baya a Ingila.
'Dan wasan PSG, Angel Di Maria ya tono sirrin rigimar da aka yi a lokacin suna kwallo a Real Madrid. Di Maria ne ya fasa kwai, yaceJose Mourinho bai da hankali.
Ronaldo ya kafa tarihi, ya zama ‘Dan wasan farko da ya ci wa kasarsa kwallaye 110. Tsohon ‘dan wasan na Juvenuts shi ne ‘dan kwallon da ya fi kwallaye a gida.
Mun tattaro wasu daga cikin ‘yan kwallon da suka canza kulob a shekarar nan. Daga cikin jerin akwai Ramos, Grealish, Lukakum, Sancho, da Antoine Griezmann.
Wasanni
Samu kari