Jihar Zamfara

Gwamna Yari ya dakatar da hakimai hudu a Zamfara
Gwamna Yari ya dakatar da hakimai hudu a Zamfara
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Gwamnatin Jihar Zamfara ta dakatar da wasu masu rike da sarautun gargajiya guda hudu a jihar da ake zargi da hannu wajen hadin baki da 'yan bindiga da ke kashe-kashe a jihar. Kwamishinan Kananan hukumomi da harkokin sarauta, Alhaj