Yan Fashi Da Makami
‘Yan bindiga sun kashe mutane 18, kuma an yi gaba da mutane 75 a hare-haren da aka kai a jiya, hakan na zuwa ne bayan an nada sababbin Hafsoshin Sojojin kasa.
Mai garin da ‘Yan bindiga su ka sace a Radda ya yi wa ‘Yanuwansa magana. Kwanaki aka je har fada aka sace Mai gari a Katsina, aka shiga da shi jejin Zamfara.
Sheikh Abubakar Ahmad Gumi, Shahararren malamin nan na Musulunci mazaunin Kaduna wanda ke yawon da’awa a kauyukan Fulani da ke arewa ya yi magana kan tsaro.
Rundunar sojojin Najeriya ta Operation Save Haven sun kama wasu mutane biyu da ake zargin masu fashi da makami ne a kokarin kakkabe yan ta’addan daga Kaduna.
Mahara sun kashe yan-sa-kai bakwai a wani harin bazata da suka kai karamar hukumar Mashegu na jihar Niger sannan suka kona fiye da Babura 50 mallakar yan dokan.
Ashha! Wasu da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba tsohon mamba na majalisar dokokin jihar Bauchi, Abdulmumuni Ningi a daren ranar Alhamis.
za ku ji yadda dakarun Jihohin Kudu maso yamma suka aika mutane 11 lahira a Oyo. A 2020 ne Gwamnonin Yarbawa suka kafa Amotekun domin magance matsalar tsaro.
Mai kara Muyonga kuvarega ya zargi cewa masu laifin sun banka gidan wani dan kasuwa Edson Moyo ranar 5 ga watan Janairu da misalin 1:00 na dare rike da adda,gat
Har yanzu, harkokin tsaro sai kara tabarbarewa suke yi, don da safiyar Alhamis, 14 ga watan Janairu wasu mutane, da ake zargin 'yan fashi ne suka kashe kawunsa.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari