Yan Fashi Da Makami
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewar an gurfanar da Nyako tare da dan sa, Sanata Abdul-Aziz Nyaki, da Abubaka Aliyu da Zulkifikk Abba bisa tuhumar su da hada baki domin aikata sata, cin amanar aiki da safarar
akwai wasu ne daga cikin manyan Kasarnan, lokacin fadar sunansu bai yi ba, amma na sansu, manya ne kuma 'yan arewa ne, suna da ra'ayi akwai arziki ne a jihar Zamfara, ana diban zinare da arzikin dake karkashin kasa da ake tonowa
Kakakin rundunar 'yan sanda a jihar Sokoto, ASP Muhammad Sadiq, ya tabbatar da kama mutumin yayin gabatar da jawabi ga manema labarai a Sokoto. Sadiq ya ce: "wata tawagar jami'an 'yan sanda a ofishinmu na karamar hukumar Sabon Bir
An kama wasu 'yan Najeriya biyar da ake zargi da aikata laifin fashi da makami a kasuwar canjin kudi da ke Sharjah a hadaddiyar daular larabawa (UAE) da aka fi kira da Dubai. Rahotanni sun bayyana cewar wadanda ake zargin sun yi
A wata kasuwa da ke kauyen Tsauni mai nisan kilomita 35 daga Tsafe, an ga jama'a na bin dogon layi domin gana wa da masana jeji da surkulle domin karbar asirin da zai kare su idan 'yan bindiga su kawo masu hari. Mazauna kauyukan
Matasan uku da akama su ne: Nasiri Mohammed mai shekaru 20, Sale Bello mai shekaru 19, da Hassan Audu mai shekaru 20. Kwamishinan 'yan sandan Abuja, Bala Chiroma, ne ya gabatar da matasan ga manema labarai a Abuja a ranar Laraba.
Mazauna kauyuka uku da ke kusa da garin da rikicin ya faru sun kaurace wa gidajen su saboda tsoron kai harin daukan fansa a kan su. Mutanen sun fara kauracewa gidajen su ne bayan samun rahoton kashe wata budurwa mai shekaru 19 da
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kashe jami’in dan sanda tare da sace wasu mutane 6 a mahakar zinare da ke kauyen Sunke a karamar hukumar Anka, jihar Zamfara, kamar yadda jaridar daily Trust ta rawaito. ‘Yan bindiga sun dade
Shugabannin kungiyar makiyaya a jihar Filato; ‘Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (MACBAN) da ‘Fulani Youth Association of Nigeria (FYAN)’ su yi zargin cewar wasu ‘yan bindiga sun kashe shanu 81 tare da sace wasu
Yan Fashi Da Makami
Samu kari