Yan Fashi Da Makami
Mazauna kauyuka uku da ke kusa da garin da rikicin ya faru sun kaurace wa gidajen su saboda tsoron kai harin daukan fansa a kan su. Mutanen sun fara kauracewa gidajen su ne bayan samun rahoton kashe wata budurwa mai shekaru 19 da
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kashe jami’in dan sanda tare da sace wasu mutane 6 a mahakar zinare da ke kauyen Sunke a karamar hukumar Anka, jihar Zamfara, kamar yadda jaridar daily Trust ta rawaito. ‘Yan bindiga sun dade
Shugabannin kungiyar makiyaya a jihar Filato; ‘Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (MACBAN) da ‘Fulani Youth Association of Nigeria (FYAN)’ su yi zargin cewar wasu ‘yan bindiga sun kashe shanu 81 tare da sace wasu
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen birnin tarayya, Abuja, ta yi bajakolin Friday Audu, korarren soja, tare da ragowar abokan sa16 bisa aikata laifukan fashi da makami, fyade da kuma damfara. Da ya ke bajakolin ma su laifin a yu
'Yan bindiga sun kashe wani jariri mai shekara daya da ragowar wasu mutane 25 a masarautar Gandhi dake karamar hukumar Rabah a jihar Sokoto. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewar an kai harin ne da sanyin safiyar ranar Lahadi a kau
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Katsina ta sanar da samun nasarar kama wasu mutane biyu da suka garkuwa da wata dattijuwa a karamar hukumar Safana. A wani jawabi da ya yi ga manema labarai a hedkwatar 'yan sanda ta jihar Katsina
Jam'ian 'yan sandan sun kama mutumin, Umaru Shehu Makeri, a karamar hukumar Bukkuyum kamar yadda sabon kwamishinan 'yan sanda a jihar, Zannah Muhammad Ibrahim, ya sanar a jiya, Laraba, yayin ganawa da manema labarai. Zannah ya ce
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Katsina ta sanar da kama wani kasurgumin dan fashi, Kane Mohammed, da aka fi sani da 'Dan mai-keke'. Wannnan sanarwa na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin rundunar 'yan sanda a jihar Katsina,
Wasu batagari daga wasu sassan garin Ibadan, babban birnin jihar Oyo, sun saka wa gidaje fiye da 20 wuta a wani rikici tsakanin kungiyoyin 'yan daba a yankin Idi Arera. Daga cikin gine-ginen da 'yan dabar suka saka wa wutar akwai
Yan Fashi Da Makami
Samu kari