Yan Fashi Da Makami
A cigaba da zazzafar adawa dake tsakaninsu, ministan yada labarai na kasa, Lai Mohammed, ya karyata ikirarin shugaban majalisar dattijai, Bukola Saraki, a kan cewar ya bayar da gudunmawa miliyan N5m ga wadanda suka yi asara yayin
Sarkin ya bayyana haka ne a yau, Talata, yayin karbar bakuncin kwamishinan 'yan sanda na jihar Zamfara, Usman Belel, a ziyarar da ya kai domin bawa jama'ar masarautar tabbacin basu kariya. "Ban taba jin labarin matasan wannan masa
Jami'n hulda da jama'a na 'yan sandan jihar, Mohammad Shehu ya sanar da cewar an al'umma za su iya fitowa suyi harkokinsu ne daga karfe 7 na safe zuwa karfe 6 na yamma kamar yadda Cable ta ruwaito. Ya ce dokar takaita zirga-zirgar
Mutanen biyu na daga cikin wata tawagar 'yan fashi da makami ta mutane hudu da suka kware da kwacen manyan motoci a Lagos da Abuja. Mudi ya ce mahaifinsa ya koya masa gyaran karaya kafin ya rasu, amma daga baya ya koma fashin many
Rundunar 'yan sandan Najeriya, reshen jihar Katsina, ta sanar da samun nasarar damke wata tawagar 'yan fashi da makami ta mutane biyar da suka dade suna addabar garuruwan Jihar Katsina da kewaye. Jam'ian rundunar 'yan sandan sun
Bayan da aka kama shi a jihar Legas a cikin kwana kwanan nan, Kazeem ya amsa cewa sukan kaiwa mutane hari sannan su kwace kayayakinsu tare da wasu abokansa guda hudu. Rahotanni sun bayyana cewa Kazeem da sauran yan fashin sukan tu
Majiyar Legit.com ta ruwaito an yi wannan batakashi ne akan hanyar kamfanin abincin dabbobi na Kwassa dake cikin karamar hukumar Bali na jahar Taraba, inda Yansandan suka kashe yan fashin guda uku, tare da jikkata sauran.
Tarihin Najeriya, kamar na kowacce kasa a duniya, na cike da abubuwa daban-daban, wasu na burgewa, wasu na ban dariya, wasu kuma na ban haushi. A yau jaridar legit.ng ta kawo maku jerin wasu manyan 'yan ta'adda 10 da tarihi zai ci
Majiyar Legit.com ta ruwaito kaakakin rundunar Yansandan jahar, Femi Joseph ne ya sanar da haka a ranar Laraba 17 ga watan Oktoba, inda yace wannan Sojan gona da aka kama da laifin sata ya bayyana sunansa da Abubakar Aliu.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari