Yan Fashi Da Makami
A kalla mutane 310 aka kashe a Najeriya a cikin watan Mayu sakamakon aiyukan ta'addanci daban-daban da suka hada da rikicin 'yan bindiga, fashi da makami, da sauran wasu rigingimu da dama. Jihar shugaban kasa, Muhammadu Buhari, na
Rundunar yan sandan Najeriya reshen birin tarayya ta kama wasu yan fashi 10 masu kaddamar da hare-hare akan al’umman garin Gwagwalada da kewayenta.
Harin na zuwa ne a cikin kasa da makonni biyu bayan wasu 'yan bindigar sun kashe fiye da mutane 10 a wani hari da suka kai karamar hukumar Rabah da ke gabashin jihar Sokoto. Jihar Sokoto na makwabtaka da jihar Zamfa mai fama da
Wani sumame da rundunar 'yan sanda ta jihar Neja ta kai, ta kama wani dillali dake sayarwa 'yan fashi da masu garkuwa da mutane bindigogi da harsashi. Jami'an 'yan sandan sunyi nasarar kama dallalin wanda ya bayyana sunansa da...
Gomna da yaran sa sun yi kaurin suna wajen sace mutane tare da yin garkuwa da su a yankin kananan hukumomin Batsari, Safana da Jibia, inda dakarun soji su ka kama su yayin wani atisaye a cikin watan Yuni, 2019. Da ya ke tabbatar
Kwamishinan 'yan sanda na jihar Adamawa, Audu Adamu Madaki, ya bayyana yadda makiyaya suke amfani da shanunsu suna boye muggan makamai, kuma suna samun damar yawo da su a duk inda suke so a fadin kasar nan...
Dakarun 'Yan sanda na Operation Puff Adder sunyi nasarar kama mutane 32 da ke zargi da garkuwa da mutane tsakanin ranar 5 ga watan Yuni zuwa 19 ga watan cikin su har da mutane hudu da ke zargi da hannu cikin satar shugaban UBEC da
Wani mutumi dan Najeriya ya bayyana yadda wasu Fulani Makiyaya suka kubutar dashi tare da dan uwansa daga hannun wasu miyagun masu garkuwa da mutane a jihar Ondo. A cewar mutumin, barayin sun yi garkuwa da sune lokacin da suke...
Wasu da ake zargin yan fashi da makami ne sun kashe yan achaba guda biyu a wani gidan mai ke Kaduna, a tsakar daren jiya Lahadi, 16 ga watan Yuni.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari