Yan Fashi Da Makami
Harin na zuwa ne a cikin kasa da makonni biyu bayan wasu 'yan bindigar sun kashe fiye da mutane 10 a wani hari da suka kai karamar hukumar Rabah da ke gabashin jihar Sokoto. Jihar Sokoto na makwabtaka da jihar Zamfa mai fama da
Wani sumame da rundunar 'yan sanda ta jihar Neja ta kai, ta kama wani dillali dake sayarwa 'yan fashi da masu garkuwa da mutane bindigogi da harsashi. Jami'an 'yan sandan sunyi nasarar kama dallalin wanda ya bayyana sunansa da...
Gomna da yaran sa sun yi kaurin suna wajen sace mutane tare da yin garkuwa da su a yankin kananan hukumomin Batsari, Safana da Jibia, inda dakarun soji su ka kama su yayin wani atisaye a cikin watan Yuni, 2019. Da ya ke tabbatar
Kwamishinan 'yan sanda na jihar Adamawa, Audu Adamu Madaki, ya bayyana yadda makiyaya suke amfani da shanunsu suna boye muggan makamai, kuma suna samun damar yawo da su a duk inda suke so a fadin kasar nan...
Dakarun 'Yan sanda na Operation Puff Adder sunyi nasarar kama mutane 32 da ke zargi da garkuwa da mutane tsakanin ranar 5 ga watan Yuni zuwa 19 ga watan cikin su har da mutane hudu da ke zargi da hannu cikin satar shugaban UBEC da
Wani mutumi dan Najeriya ya bayyana yadda wasu Fulani Makiyaya suka kubutar dashi tare da dan uwansa daga hannun wasu miyagun masu garkuwa da mutane a jihar Ondo. A cewar mutumin, barayin sun yi garkuwa da sune lokacin da suke...
Wasu da ake zargin yan fashi da makami ne sun kashe yan achaba guda biyu a wani gidan mai ke Kaduna, a tsakar daren jiya Lahadi, 16 ga watan Yuni.
'Yan bindiga sun cigaba da kai hare-hare akan wasu kauyuka na karamar hukumar Shiroro, dake jihar Neja, a jiya Alhamis dai 'yan bindigar sun kashe sama da mutane 70, inda wasu karin kauyuka guda takwas suke fuskantar barazanar...
Dakta Sule Audu, tsohon ma'aikacin gwamnati ne wanda aka sace watanni biyu da suka gabata, kuma har yanzu yana hannun 'yan bindigar. Jaridar Aminiya ta ruwaito cewa iyalan tsohon ma'aikacin sun yi karo-karo a junansu suka hada...
Yan Fashi Da Makami
Samu kari