Yan Fashi Da Makami

'Yan bindiga sun hallaka mutane 18 a jihar Sokoto
'Yan bindiga sun hallaka mutane 18 a jihar Sokoto
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Harin na zuwa ne a cikin kasa da makonni biyu bayan wasu 'yan bindigar sun kashe fiye da mutane 10 a wani hari da suka kai karamar hukumar Rabah da ke gabashin jihar Sokoto. Jihar Sokoto na makwabtaka da jihar Zamfa mai fama da