Yan Fashi Da Makami
Wassu yan bindiga wadanda ba a san asalinsu ba sun yi garkuwa da wasu matafiya mata uku da ke a hanyarsu ta zuwa Yenagoa, babban birnin jihar Bayelsa daga jihar Lagas.
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga sun kai farmaki a wasu kauyuka da ke karkashin karamar hukumar Goronyo ta jihar Sokoto, inda suka kashe mutane 29.
Bayan kwana hudu da yin garkuwa da wani mai suna Ekene, yan bindiga sun sake garkuwa da mutane uku a kauyen Nuku da ke yankin Abaji. Wani mazaunin kauyen wanda bai so a bayyana asalinsa ba yace lamarin ya faru ne a ranar Laraba.
Ya amsa laifin cewa shi mamba ne a kungiyar matsafa yayin da rundunar 'yan sanda ta yi bajakolinsa a Lafiya, babban birnin jihar Nasarawa. Kwamishinan 'yan sandan jihar Nasarawa, Bola Longe, ya yi kira ga iyaye da masu rikon yara
Da ya ke gudanar da wani taro da manema labarai a Gusau, babban birnin jihar Zamfara, Nagogo ya bayyana cewa sulhun da sasanton da ake gudanar wa ya bashi damar gana wa da 'yan bindiga 'gemu da gemu'. A cewarsa, 'yan bindiga da
Rahotanni sun kawo cewa yan bindiga sun kashe mutane da dama a kauyukan Dan Sabau, Pawwa da Makera da ke karamar hukumar Kankara na jihar Katsina a daren ranar Asabar.
Da ya ke bajakolin masu laifin a hedikwatar 'yan sanda ta Kano da ke unguwar Bompai, kwamishinan 'yan sanda a jihar, Ahmed Iliyasu, ya ce an sace yarinyar nan a kusa da gidan iyayenta. Ya kara da cewa wata tawagar jami'an 'yan san
Wasu 'yan bindiga da har yanzu ba a san ko su waye ba, sun sace wani likitan Asibitin Malam Aminu Kano, mai suna Dr. Bashir Zubayr, akan babbar hanyar Lokoja zuwa Okene. An sace Bashir tare da da wasu kannansa guda biyu a kusa...
Kazalika, ya bayyana cewa harkar satar mutane tare da yin garkuwa da su na da matukar hatsari, saboda harka ce ta 'ko a mutu ko a yi rai'. Mai garkuwa da mutanen ya ce bai yi nadamar abinda ya aikata ba, tare da bayyana cewa ba ya
Yan Fashi Da Makami
Samu kari