Yan Fashi Da Makami
Dubun wasu gungun Mata 3 yan Najeriya dake sana’ar fashi da makami a kasar Dubai ta cika bayan sun yi ma wani attajirin balarabe dan asalin kasar Iraqi fashi da makamin kudinsa Dh57,000.
Wasu 'yan bindiga sun kone motocin sojoji guda uku yayin wata musayar wuta da suka yi da tawagar jami'an tsaro a kan hanyar zuwa Shimfida a karamar hukumar Jibiya a jihar Katsina. Mata uku sun samu raunuka yayin musayar wuta da
Rundunar Yansandan Najeriya ta sanar da kama wasu jami’anta guda biyu da laifin satar bindiga kirar AK 47, guda biyu daga ma’ajiyar hukumar Yansanda, wanda kudinsa ya kai naira miliyan 1.7
Wasu abokan Tijjani sun bayyana cewa tabbas sun ga canji a halayyyarsa tare da nuna 'ji-ji da kai' a wurinsa musamman bayan ya warke daga wata jinyar harbin da aka yi masa yayin wani ofireshon. Abokan sun kara da cewa basu wani da
A wani faifan bidiyo da ya mamaye kafafen yada labarai da dandalin sada zumunta, an ga jami'an 'yan sandan sun bude wuta a kan 'yan fashin da ake kyautata zaton mambobin kungiyar 'Iba' ne. Rahotanni sun bayyana cewa wani mutum ne
Da yake magana da manema labarai a gidansa ranar Laraba, Danmusa ya ce lamarin tsaro ya tababare a jihar Katsina, musamman a kananan hukumomin Batsari, Safana da Danmusa, inda ya ce kullum sai an kai hare-hare. Ya kara da cewa jam
Wani hari da 'yan bindiga suka kai wani gidan Sarki a jihar Sokoto, sun kashe dogarin Sarkin guda daya sannan kuma sunyi awon gaba da dan uwan Sarkin. Rundunar 'yan sanda ta jihar Sokoto ta bayyana cewa ta kama wani mai suna...
Wani soja da aka kora a aiki mai suna Lance Corporal Khalid Mohammed, an bayyana shi jiya Laraba tare da wasu mutane 78 da rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta kama da laifin fashi da makami...
Shugaban majalisar dokokin jihar Zamfara, Alhaji Nasiru Magarya, ne ya sanar da dakatar da shugaban karamar hukumar yayin zaman majalisar na ranar Talata bayan majalisar ta karbi korafi a kansa da wasu masu kishin karamar hukumar
Yan Fashi Da Makami
Samu kari