Yan Fashi Da Makami
Mazauna yankin da abin ya faru sun bayyana cewa 'yan bindigar sun yi ta harbe-harbe bayan isarsu unguwar, mai makwabtaka da Falwaya, lamarin da suka ce ya hana su cigaba da barci saboda fargaba. Daya daga cikin mai unguwannin yank
Alkali ya yankewa wanda ta saci Jariri hukuncin daurin s a gidan yari. Wanda ta saci karamin yaro za ta yi zama a gidan kurkuku ko ta biya kudi bayan ta nemi kotu ta yi mata rangwame.
Mun ji cewa Sanatocin Najeriya sun ba Isa Pantami da NSA shawarar yadda za a magance garkuwa da mutane inda su ka ce a rika gano masu garkuwa da mutane ta salularsu.
A cewar kakakin rundunar 'yan sandan jihar, wasu daga cikin jama'a sun tabbaatar da cewa masu laifin ne suka taba yi musu fashi. Ya kara da cewa daga cikin masu laifin da suka kama akwai mambobin wasu kungiyoyi biyu na 'yan ta'add
Jihohin Katsina da Garin IGP sun samu kaso mai tsoka a aikin ‘Yan Sanda. Mafi yawan jihohin Kudancin kasar sun cutu kamar yadda mu ka fahimta.
Na kasance limami a wani masallaci sa ke unguwar Daja a garin Ajowa Akoko. A ranar 2 ga watan Oktoba wasu mutane suka sace ni a hanyata ta koma wa gida bayan sallar Isha. "Ina cikin tafiya a kan Babur dina sai kawai wasu mutane
Ana neman wasu Yara Aminatu, Maryam da Khadijah a Garin Jalingo.Wadannan ‘Yan mata sun bace ne tun lokacin da su ka tafi makaranta babban Birnin jihar Taraba na Jalingo.
Mun ji cewa an koma neman makudan miliyoyi kan ‘Yan makarantar Matan da aka sace. Masu garkuwa da mutane sun nemi fansar Miliyan 10 kan kowace Yarinya bayan an yi sabon ciniki kan ‘Yan Makarantan jiya.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Legas ta ce ta kama wasu sojoji da aka kora daga aiki tare da wasu 'yan kungiyar fashi da makami da a suka yi wa mazauna unguwar Ijegun fashi sanye da kayan sojoji a cewar kwamishinan 'yan sanda Zu
Yan Fashi Da Makami
Samu kari