Yan Fashi Da Makami
Wasu gungun yan bindiga da suka fitini al’ummar karamar hukumar Kanam da fashi da makami sun gamu da ajalinsu a hannun ayarin fusatattun jama’an gari da suka yi fito na fito dasu ba tare da jin tsoro ba.
Da yake jawabi yayin mika masu laifin ga hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Juma'a, kwamandan rundunar sojojin ruwan, Rear Admiral Tanko Yakubu, ya ce sun samu nasarar kama 'yan ta'addar ne bayan shafe kusan watanni hudu su
Jami’an rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Delta sun samu nasarar kama wata gawurtacciyar yar bindiga dake mummunan sana’ar fashi da makami a jahar Delta mai suna Bella Lucky tare da abokan ta’asanta guda biyu.
Wadanda suka karbi lambobin 'yan bindigar sun bayyana cewa basu samesu ba a ranar Asabar din, sai da safiyar ranar Lahadi. Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Zamfara, Muhammadu Shehu, bai samu damar amsa kiran da Premium Times
Wasu yan bindiga da ake zaton masu fashi da makami ne sun kashe hakimin Rumache da ke yankin Kukoki na karamar hukumar Shiroro a jihar Niger, Mallam Ahmad Yakubu Rumache sannan sun yi garkuwa da mutane 17 a garuruwa hudu a karamar
Rahotanni sun kawo cewa yan bindiga sun yi garkuwa da wani dan jam’iyyar All Progressives Congress (APC), James Ajulo a jihar Ondo. Ajulo ya kasance shugaban jam’iyyar mai mulki a Akungba-Akoko a karamar hukumar Akoko ta kudu maso
Wani mazaunin yankin da ya nemi a boye sunansa ya bayyana cewa daya daga cikin 'yan bindgar ya rasa ransa yayin musayar wuta da sojojin. Mazauna yankin sun shiga cikin zulumi da zaman dar-dar bayan samun labarin cewa dakarun soji
Rundunar yan sandan birnin tarayya ta ce ta kama wani Ernest Ewim, wanda ake zargi da shirya fashin bankin da aka dakile wanda ya afku a Mpape na Abuja a ranar 28 ga watan Disamba 2019.
Rundunar Yansandan Najeriya ta kama kan uwar gami, kuma ummul aba’isu a yunkurin fashi da makami da wasu miyagun yan bindiga suka yi a wani banki dake garin Mpape a babban birnin tarayya Abuja.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari