Yan Fashi Da Makami
Ya bayyana cewa mazauna kauyen sun tunkari 'yan bindigar bayan sun samu labarin abin da ke faruwa, inda su ka tserar da 10 daga cikin matan, yayin da 'yan bindi
A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar 'yan sandan Najeriya na kasa, Frank Mba, ya fitar a ranar Talata, ya ce Fatima ta na safara tare da boyewa 'yan ta'adda
Wasu ‘Yan iskan Gari sun tada hayaniya a Legas dalilin kara wa’adin takunkumin kulle. Yanzu haka Legas ta rikice bayan ‘Yan fashi da makami sun rika ta'adi.
Rundunar yan sandan jahar Ogun, ta kama akalla mutane 150 da ake zargin suna da nasaba da haddasa tashe-tashen hankula da sace-sace a wasu garuruwan jahar.
An shiga halin tsoro a yankunan Mangoro, Ogba, Agege, Iyana Ipaja da kuma Dopemu da ke jahar Lagas, yayinda yan ta’adda ke yiwa mazauna yankunan fashi da makami
A wani atisayen da rundunar soji ta gudanar a kauyen Sarwa da ke karamar hukumar Isah a jihar Sokoto, sojoji sun kashe gagararren mai safarar bindigu da ake kir
'Yan ta'addar sun kara kai wa wasu 'yan sandan hari a shingen kan hanya na gaba da suka tarar a kan hanyar Enugu zuwa Nasukka, inda suka raunata 'yan sanda guda
Wasu yan bindiga sun kai farmaki a kauyen Gangara da ke karamar hukumar Sabon Birni da ke jahar Sokoto inda suka kashe mutane 22 da kona kayayyaki da dama.
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun yi garkuwa da babban yayan gwamnan jahar Bauchi, Alhaji Adamu Mohammed Duguri, a garin Bauchi yayinda ya ke hira da abokai
Yan Fashi Da Makami
Samu kari