Yan Fashi Da Makami
Mun fahimci cewa gwamnatin Jihar Legas ta yi asarar sama da N200m a dalilin zanga-zangar #EndSARS. ‘Yan zanga-zangar sun jawo aiki ya tsaya cak a Jihar Kudun.
A yau da rana aka ji ofishin ‘Yan Sandan Ugbekun ya kama da wuta, ana neman shiga gidan yari a Oko. Yanzu nan mu ke samun wannan labari daga jaridar The Cable.
Kungiyoyi 23 sun ce Allan-barin sai an tsige duka Hafsun Sojojin Najeriya. Vanguard ta ce gamayyar kungiyoyin su na rokon a canza Hafsun Sojoji, a nada Matasa.
Wani malami a Jami’ar tarayya da ke Birnin Kebbi, jihar Kebbi ya rasu a makon nan. Har yanzu ba a san wadanda su ka kashe wannan matashi ‘dan shekara 38 ba.
Wasu mahara sun yi ajalin wani babban limamin masallacin Juma'a na garin Okofi da ke karamar hukumar Kogi ta jihar Kogi tare da wasu mutum hudu a harin sassafe.
Ganin ana kukan tsageru su na kai hare-hare a wasu tashoshin jirgin kasan Kadunan. FEC ta yarda a kashe N1.28b domin kara samar da tsaro inji Rotimi Amaechi.
Masu zanga-zangar #EndSARS sun yi sanadiyyar mutuwar direban Minista, Yohanna Shankuk. Direban ya gamu da ajalinsa a hannun ‘yan zanga-zanga jiya ne a Abuja.
Haka zalika, za a horas da jami'an rundunar 'yan sandan shiyyar Arewa da Kudu maso Yamma a kwalejin horas da 'yan sandan sintiri da ke Ende, jihar Nasarawa da
Rundunar 'yan sandan jihar Lagos ta ce ta kwace makaman da ke hannun jami'an sashen dakile fashi da makami FSARS na jihar. Kwamishinan 'yan sanda na jihar, H
Yan Fashi Da Makami
Samu kari