Yan Fashi Da Makami
Sakataren gwamnatin Amurka ya wallafa a shafinsa na tuwita cewa; "an samu gagarumar matsaya da nasara a tattaunawa da gwamnatin Najeriya a taron haɗakar ƙasashe
Wasu bata gari da ake zaton yan bindiga ne sun kai hari ofishin yan sanda a yankin Igueben, karamar hukumar Igueben na jihar Edo, mutane biyu sun mutu a hakan.
Bayan sun tarwatsa wani bangare na ofishin 'yan sandan, 'yan bindigar, wadanda ake zargin 'yan fashi ne, sun samu damar shiga ofishin tare da yashe ma'adanar ma
Kotu ta tsare wasu masu zanga-zangar #EndSARS a gidan kurkuku. ‘Yan Sandan sun fatattaki masu zanga-zangar lumana daga Majalisa a Abuja, sun kai su gaban kotu.
Jaridar Punch ta ce Miyagu sun kutsa har cikin gidan Shugaban Majalisar Adamawa, sun tsere da mutane biyu da aka samu a gidan Iya-Abass da ke garin Mbamba.
Dila wata dabba ce mai matukar wayo da tatsuniyoyi da labarai suka sha fadin cewa saboda tsabar wayonta, bata juya baya idan zata sha ruwa a gulbi ko korama, sa
Alkalan kotun shari'a ta jihar Zamfara biyu da yan bindiga suka yi garkuwa da su a hanyar Maradi, Jumhuriyar Nijar sun samu yanci bayan an biya kudin fansa.
‘Yan Sanda sun kama mutane uku da zargin yi wa Sanata Adelere Adeyemi Oriolowo fashi. Wadanda ake tuhuma da laifi sun musanya zargin, an tsare su a kurkuku.
Jami'an yan Sanda reshen Jihar Katsina sun kashe wani dan fashi yayin wata arangama a kan babban titin Bakori zuwa Kabomo ranar Talata, 3 ga watan Nuwamba.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari