Yemi Osinbajo
A ranar Alhamis ne shugaban kasa Buhari ya gabatar da kasafin kudin 2021 yayin wani zama na musamman da ya hada mambobin majalisar dattijai da na wakilai wuri g
Farfesa Yemi Osinbajo ya gabatar da wani jawabi a ranar Asabar, 3 ga watan Oktoba, inda yace abinda ya dace a duba idan za'a dora mutum a mukamin gwamnati.
Sule Lamido ya ce dole ne shugabannin Najeriya su san cewa ta yi masu rana tsawon shekaru da dama, don haka hakkinsu ne su saka mata wajen ganin bata balle ba.
A yayin da kungiyar ta amince akwai rabuwar kai a kasar, ta ce bai dace mataimakin shugaban kasar ya rika fadin kalaman da za su kara janyo tabarbarewar lamarin
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya ce akwai sa ran gwamnatin tarayya ta bude iyakokin kasa nan kusa, jaridar The Punch ta wallafa hakan nan.
Yarjejeniya da P & ID da aka sa hannu a mulkin Ummaru ‘Yar’adua ta kusa zama masifa. Farfesa Yemi Osinbajo da Ministan shari’a su ka hana Najeriya tafka asara.`
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya gana da mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo a fadar Villa kan matsalolin da ya addabi al'umman jihar.
Shugaban cocin Redeemed Christian Church if God (RCCG) Fasto Enoch Adeboye ya gana da shugaban kasa Muhammadu Buhari a ofishinsa na fadar shugaban kasa a yau.
A makon jiya ne Mataimakin Shugaban kasa ya yi magana game da kashe-kashen a Kaduna. Yemi Osinbajo ya ce dole Gwamnati ta kare mutane idan ana son zaman lafiya.
Yemi Osinbajo
Samu kari