Kasar waje
Shugaban Amurka Donald Trump ya yi hasashen murabus din Firayim Ministan Birtaniya Keir Starmer, yana zarginsa da gazawa kan shige da fice da manufofin makamashi.
Jam’iyyar APC reshen Amurka ta fara ƙara ƙaimi wajen tattara ‘yan Najeriya mazauna ƙasashen waje domin goyon bayan sake zaɓen Bola Tinubu a 2027.
Iran ta sake rufe mashigin Hormuz bayan ta zargi Amurka da Isra’ila da rashin cika sharuddan yarjejeniyar da aka cimma domin kawo karshen rikici.
Iran ta ce ba za ta amince a tattauna kan shirinta na mallaka da kera makamai masu linzami ba bayan cimma yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙi da Amurka da Isra'ila.
Kotun Southwark Crown da ke Landan ta wanke tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke, daga dukkan tuhume-tuhumen rashawa bayan doguwar shari’a.
Isra'ila ta kai sababbin hare-hare a Lebanon yayin da Donald Trump ya soki matakan Benjamin Netanyahu tare da kira da a rage tashin hankali a Gabas ta Tsakiya.
Kasar Rasha ta harba makamai masu linzami sama 70 da jirage marasa matuka 611 zuwa kasar Ukraine a daren Lahadi. Gobara ta tashi a birnin Kyiv na Ukraine.
A labarin nan, za a ji Amurka ta fadi lokacin da jami'anta da na Iran za su sanya hannu a kan yarjejeniyar zaman lafiya da za ta kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Hukumar IAEA ta bayyana yadda aka gudanar da aikin kwashe sinadarin Uranium daga Venezuela zuwa Amurka cikin tsauraran matakan tsaro domin kauce wa barazana.
Kasar waje
Samu kari