Kasar waje
Rahoto ya nuna cewa ma'aikata biyu sun mutu, wasu hudu sun kamu da zazzabin cizon sauro a filin jirgin Frankfurt bayan zargin sauro ya shigo Jamus a jirgin sama.
Gwamnatin Kano ta yi watsi da gargadin tafiye-tafiye na Birtaniya, tana mai cewa jihar na cikin aminci yayin da mazauna suka kira gargadin marar tushe.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci ta Najeriya, EFCC ta bayyana cewa akwai lada da za a rika ba wa masu kwarmato kan sace kadarorin kasa.
Donald Trump ya ce yana ganin Jagoran Iran Ali Khamenei har yanzu yana raye duk da munanan raunukan da ya ce ya samu yayin harin Amurka da Isra’ila.
Akalla jarirai 15 sun mutu bayan gobara ta tashi a sashen haihuwa na asibitin PIMS da ke Islamabad, Pakistan, inda ake gudanar da bincike kan musabbabin lamarin.
Tsohon babban Muftin Syria Ahmad Hassoun ya samu hukuncin daurin rai da rai kan laifukan yakin basasar kasar, ciki har da tunzura kisa da kare ayyukan sojoji.
Donald Trump ya soki Canada kan haraji, yayin da rikicin cinikayya tsakanin Washington da Ottawa ke ƙara tsananta bayan dakatar da tattaunawar cinikayya.
A labarin nan za a ji cewa ana dab da samun karin gagarumin sauyi a rundunar tsaron Amurka a yayin da aka samu sabani tsakanin manya biyu a mulkin Trump.
Kanada na shirin karɓar ma’aikatan ƙasashen waje 230,000 a 2026. Ga yadda ’yan Najeriya za su iya neman aiki ta TFWP da matakan samun izinin aiki.
Kasar waje
Samu kari