Kasar waje
A labarin nan, za a ji cewa kasar Jamhuriyyar Muslunci ta Iran ta kara daukar matakin hukuncin kisa a kan wani da ta kama da yi wa Isra'ila leken asiri.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore ya tsallake rijiya da baya bayan wasu sojoji sun kitsa kashe shi da kifar da gwamnati.
An hango tambarin Grok a hoton shugaba Bola Ahmed Tinubu da shugaban Rwanda a Faransa. Fadar shugaban kasa ta yi bayani wa 'yan Najeriya kan lamarin.
Daya daga cikin sanatocin Amurka, Marco Rubio ya ce an kama Shugaban Venezuela Nicolás Maduro, kuma za a gurfanar da shi a kotun Amurka kan zargin manyan laifuka.
Sanata Godiya Akwashiki na jihar Nasarawa ya rasu a Indiya yana da shekara 52 bayan fama da jinya; ya kasance sanata a ƙarƙashin SDP mai wakiltar Nasarawa ta Arewa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya kai wasu hare-hare wajen da ake lodin jiragen ruwa a kasar Venezuela. Ya ce sun yi barna sosai.
Fitacciyar jarumar Faransa Brigitte Bardot ta rasu tana da shekaru 91; ta sadaukar da rayuwarta wajen kare dabbobi bayan ta bar harkar fim tun a shekarar 1973.
Shugaba Tinubu ya bar Lagos zuwa Turai da Abu Dhabi yayin da ake ce-ce-ku-ce kan harin da Amurka ta kai wa 'yan ta'addan Lakurawa a jihar Sokoto a ranar Kirsimeti.
Majiyoyin soji sun tabbatar da cewa hare-haren Amurka a Arewa maso Yamma sun yi nasara, bayan haɗin gwiwa da sojojin Najeriya wajen kai farmaki kan ’yan ta’adda.
Kasar waje
Samu kari