Kasar waje
Za a ji labari an rantsar da tsohuwar jarumar fina-finan batsa Amaranta Hank, a matsayi Sanata a kasar Colombia bayan nasarar da ta samu a zaɓen da aka yi a 2026
Rashin kasancewar Shugaban Kamaru Paul Biya har na kwanaki 48 ya rura wutar mahawara tsakanin 'yan adawa kan samun gurbin shugabanci da rikicin makusantansa.
Amurka ta kakaba sabon harajin shigo da kayayyaki kan Najeriya da wasu ƙasashe 59, inda Najeriya za ta fuskanci harajin 12.5% saboda kayayyakin aikin tilas.
Kotun bincike a Landan ta bayyana cewa Yarima Abdullah bin Fahad na Saudiyya ya mutu ne sakamakon haɗa barasa, GHB da magungunan rage damuwa a wani otel.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Rasha da China kan bai wa Iran makamai, yayin da Tehran ta ce ba za ta amince da tsagaita wuta ba sai an biya buƙatunta.
Jirgin ruwa mai saukar ungulu dauke da mutum 11 ya yi hatsari a Washington, inda aka ceto dukkan fasinjoji kafin wuta ta kama jirgin, yayin da FAA ta fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa dalilin tsohuwar Firaminista da aka hambarar da gwamnatin ta, Sheikh Hasina, shugaban kasar Bangladesh ya yi murabus.
Kotun tarayya ta yanke wa Vance Boelter hukuncin daurin rai da rai saboda kashe Melissa Hortman da mijinta, yayin da iyalansu suka bayyana radadin da suke ciki.
Kasashen Afirka 10 da suka halarci gasar Kofin Duniya ta FIFA ta 2026 sun nuna kwarewa ta musamman, inda ‘yan wasa daga sassaban nahiyar suka bar tarihi a gasar.
Kasar waje
Samu kari