![Sanata ya yiwa Tinubu da talakawa hannunka mai sanda ganin abin da ya faru a Kenya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/716c340da76ae5ee.jpeg?v=1)
Kasar waje
![Sanata ya yiwa Tinubu da talakawa hannunka mai sanda ganin abin da ya faru a Kenya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/716c340da76ae5ee.jpeg?v=1)
![Saudiyya da UAE sun umarci takaita lokutan sallar Juma'a, sun jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/69f3d60707af3ecf.jpeg?v=1)
!["Ba za mu saurarawa Isra'ila ba, ba za mu daga kafa ba," Inji Shugaban Hezbollah](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3cf23dfeb89690c8.jpeg?v=1)
![Mutane kimanin 40 sun mutu, sama da 100 suna asibiti bayan sun yi tatul da giya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4fab63492b2ae922.jpeg?v=1)
![Sojojin Najeriya za su tafi maƙwabciyarta domin wanzar da zaman lafiya, an jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/53bda1adc4fd6ced.jpeg?v=1)
![Kashim Shettima ya mika bukata 1 ga likitoci masu shirin tsallakawa kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/360x203/21def84d03236b5a.jpeg?v=1)
![Gwamnatin Jigawa ta yi albishir ga dalibai masu sha'awar zuwa karatu kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bd23a3973c83397a.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da shirin dawo da kai dalibai kasar Singapore domin cigaba da karatu. Gwamnan jihar, Umar A. Namadi ne ya sanar da haka.
![Sanadin mutuwa da abubuwa 5 da ba a sani ba kan Mataimakin Shugaban kasar Malawi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/3777234baa544ce3.jpeg?v=1)
Masu aikin ceto sun gano tarkacen jirgin da ya dauki mataimakin shugaban kasar Malawi,Saulos Chilima a dajin da ya yi hatsari a kasar, kuma an tabbatar da rasuwarsa.
![Babban ministan Isra'ila ya fadi dalilin ajiye aiki ana tsakiyar yaki da Falasdinawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/84b2b90320265209.jpeg?v=1)
Babban ministan Isra'ila, Benny Gantz ya ajiye aiki bayan sabani da ya samu da firaminista Benjamin Netanyahu kan rikicin da ake tsakanin Isra'ila da Falasdinawa.
![Yaron Kwankwaso ya samu shirgegen mukami a ketare, ya mika godiya ga Sanata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d573d1df5629c9be.jpeg?v=1)
Dakta Isaac Idahosa wanda ya yi takarar mataimakin shugaban kasa ga Rabi'u Kwankwaso a jam'iyyar NNPP a zaben 2023 da aka gudanar ya samu mukami a kasar Benin.
![Babbar Sallah: An sanar da ganin watan Dhul Hijjah a Saudiyya, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/67bc7c68cc34fc51.jpeg?v=1)
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da ganin watan Dhul Hijjah a yammacin yau Alhamis 6 ga watan Yuni inda aka tabbatar da gobe 1 ga watan Dhul Hijjah.
![Kasar Saudiyya ta dauki tsauraran matakai kan masu zuwa hajji ta barauniyar hanya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e40f29b115b678b2.jpeg?v=1)
Kasar Saudiyya ta saka taran sama da N39m ga masu zuwa aikin Hajji ba tare da izini ba. Hukumomi sun ce dokar za ta yi aiki a kan bako da dan kasa.
![Ma’aikatan Birtaniya sun sakawa marasa lafiya kanjamau a gurbataccen jini](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f5e9dbf396f00244.jpeg?v=1)
An yi amfani da gurbattacen jini a Birtaniya na tsawon shekaru wanda ya jawo mutuwar mutane da dama da kuma yaduwar cututtukan kanjamau da ciwon hanta.
![Jirgin sama dauke da shugaban kasar Iran ya samu matsala, ya yi muguwar saukar gaggawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d140ee3ceaf1cf0b.jpeg?v=1)
Ana ci gaba da bayyana rahotanni kan faduwar jirgin sama mai saukar ungulu na shugaban kasar Iran a ranar Lahadi. Ya zuwa yanzu an ce babu mutuwa ko rauni.
![A karon farko, an yi bikin nuna ado a Saudiyya da mata suka fitar da cinyoyinsu waje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2f30919dfb09aa64.jpeg?v=1)
An yi bikin nuna ado a kasar Saudiyya, inda aka ga mata da dama sun fito tare da nuna adonsu, ciki har da cinya a bakin ruwa don yin ninkaya a kasar.
Kasar waje
Samu kari